Jirgin Amurka ya mayar da ‘yan Iran 55 zuwa Tehran

Iran ta ce jirgi ɗauke da kashi na biyu na waɗanda aka tasa ƙeyarsu zuwa gida ya tashi ne yayin da Washington ke ƙoƙarin mayar da ɗaruruwan mutane Iran.
8 Dec, 2025
Jirgi maras matuƙi na Isra’ila ya kashe Falasɗinawa duk da an cim ma yarjejeniyar tsagaita wuta

Ma’aikatan Asibitin Al Shifa na birnin Gaza sun karɓi gawawwakin maza biyu da kuma wasu Falasdinawa biyu da suka jikkata bayan harin, wanda majiyoyin likitoci suka ce jirgi maras matuƙi na Isra’ila mai ƙafa huɗu ne ya kai harin.
7 Dec, 2025
Dakarun Isra’ila sun ƙwace kayayyakin tarihi biyar a Gaɓar Yamma da Kogin Jordan da aka mamaye

Rundunar sojin Isra”ila ta kai samame wani wuri mai tsaunuka kuma ta ƙwace wasu ginshiƙai na lokacin Daular Rumawa, kamar yadda wasu ganau suka bayyana.
6 Dec, 2025
Cikin Hotuna: An yi bikin auren gomman Falasɗinawa a Gaza a lokaci guda

Aure 54 ne aka ɗaura a wani biki na mutane da yawa da aka yi cikin ɓaraguzan Khan Younis, wanda Isra’ila ta haddasa.
3 Dec, 2025

Sojojin Isra’ila sun yi kisa cikin ruwan sanyi a Jenin, Falasɗinawa sun ambace shi laifin yaƙi

Turai na shirin horas da ‘yan sandan Falasɗinawa 3,000 bayan yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza

Sakataren Harkokin Wajen Amurka Rubio na matsa wa UAE lamba domin tsagaita wuta a Sudan

Hare-haren Isra’ila a Gaza sun kashe mutane 91, ciki har da yara 24, duk da tsagaita wuta

Netanyahu ya ba da umarnin a kai ‘hare-hare masu karfi’ kan Gaza
24 Oct, 2025
Fiye da tan miliyan 61 na tarkace da baraguzai sun rufe Gaza a shekara biyu na yakin Isra’ila: UNRWA
“An shafe illahirin unguwanni, sannan iyalai suna ta kara-kainar neman ruwa da wajen zama a cikin baraguzan,” in ji UNRWA.

21 Oct, 2025
Kalaman Trump na lalata cibiyoyin nukiliyar Iran ‘mafarki ne’: Khamenei
Jagoran addinin na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ƙaryata kalaman Shugaban Amurka Donald Trump cewa hare-haren sama na Amurka sun lalata cibiyoyin nukiliyar Irana a watan Yuni.

19 Oct, 2025
Wata ƙungiyar bayar da agaji ta Turkiyya ta ƙaddamar aikin kwashe ɓaraguzai a arewacin Gaza
Wannan shirin, wanda aka fara a ranar Asabar, ya mayar da hankali kan tsaftace muhalli, cire tarkace, da kuma buɗe hanyoyin da aka toshe, inda aka fara aikin a arewacin Gaza, ɗaya daga cikin wuraren da suka fi shan wahala, kamar yadda IHH ta bayyana.

19 Oct, 2025
Sojojin Israila sun buɗe wuta kan wasu manoma Falasɗinawa a yayin da suke girbe zaitun a Gaɓar Yamma
Yayin da manoma Falasɗinawa ke ƙoƙarin girbe bishiyoyin zaitun ɗinsu da kuma kare bishiyoyin, sojojin Isra’ila da kuma Yahudawa ‘yan kama-wurin-zauna na ci gaba da takura musu da hantarar su.

15 Oct, 2025
Mene ne abu na gaba a shirin zaman lafiya na Gaza?
Bayan tsagaita wuta mai rauni tsakanin Isra’ila da Hamas, shirin zaman lafiya mai matakai da dama na nufin kawo ƙarshen yaƙin da kuma sake gina Gaza, idan har za a iya shawo kan manyan kalubale.

15 Oct, 2025
Isra’ila ta sake buɗe mashigar Rafah don bai wa manyan motocin kayan agaji damar shiga Gaza
Isra’ila ta ba da damar ci gaba da ba da agaji ta hanyar bude mashigar Rafah bayan ta karɓi gawarwakin mutum hudu da aka yi garkuwa da su, yayin da hukumomi suka yi gargadin cewa ‘yan gudun hijirar Gaza na fuskantar matsalar yunwa da jinkirta agaji.

14 Oct, 2025
Turkiyya, Masar, Qatar da Amurka sun sa hannu kan takardar yarjejeniyar tsagaita wuta ta Gaza
An rattaba hannu kan wannan takarda ne a ranar Litinin yayin wani taron kasa da kasa da Masar ta shirya a wurin shakatawa na Bahar Maliya a Sharm el-Sheikh kan yarjejeniyar.

14 Oct, 2025
Dauwamammen zaman lafiya zai samu ne kawai ta hanyar kafa ƙasashe biyu, Erdogan ya faɗa wa Starmer
Shugaban Kasar Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ya gana da shugabannin duniya a yayin ziyarar da ya kai Masar don halartar taron kasa da kasa kan shirin zaman lafiya a Gaza.

13 Oct, 2025
Sojojin Hamas sun kashe mutum 32 cikin ‘gungun’ da ke sace kayan agaji a Gaza
Kungiyar gwagwarmayar Hamas ta samu sahhalewar Shugaban Amurka Donald Trump kan ta ci gaba da aikin kula da tsaron cikin gida “don dakatar da matsalar”.

13 Oct, 2025
Hamas ta kammala sakin ‘yan Isra’ila 20 da ta tsare a matakin farko na yarjejeniyar tsagaita-wuta
An miƙa rukuni na biyu na fursunonin Isra’ila 13 ga ƙungiyar Red Cross, bayan sakin guda bakwai na farko a ranar Litinin.


