Iran ta gargaɗi Amurka: ‘Za mu ɗauki kowane irin hari a matsayin cikakken yaƙi a kanmu’

Iran ta ce ba za ta bambance tsakanin ƙaramin hari ko babban hari ba inda ta ce idan Amurka ta kai mata hari za ta mayar mata da martani mai ƙarfi.
24 Jan, 2026
Turkiyya ba ta goyon bayan tsoma bakin ƙasashe waje a kan Iran – Erdogan

Shugaban Turkiyya Erdogan ya ce kwanciyar hankalin yankin da kuma tausasan kalamai su ne suka fi muhimmanci a yayin da ake ci gaba da zanga-zanga a faɗin ƙas Iran.
23 Jan, 2026
Adadin mutanen da suka mutu a zanga-zangar Iran ya kai 4,000: Rahoto

Jami’an Iran sun zargi Amurka da Isra’ila da goyon bayan abin da suka kira ‘masu bore ɗauke da makamai’, waɗanda suka kai hare-hare da dama kan cibiyoyin gwamnati a faɗin ƙasar.
20 Jan, 2026
Iran ta sha alwashin gwabza yaƙi da duk ƙasar da ta yi gangancin kai wa Khamenei hari

Shugaba Pezeshkian ya yi gargaɗin ne bayan Trump ya yi barazanar kai hari kan shugaban addini na Iran, a yayin da aka gudanar zanga-zanga kan matsin tattalin arziki da hauhawar farashin kayayyaki a ƙasar.
19 Jan, 2026

Syria ta ayyana harshen Kurdanci a matsayin ‘harshen ƙasa’, sannan ta ba Kurdawa haƙƙin ‘yan ƙasa

Ministan Wajen Saudiyya da takwarorinsa na Iran, Oman da Qatar sun tattauna kan zaman lafiyar yanki

Trump ya yi barazanar ‘ɗaukar tsattsauran mataki’ idan Iran ta rataye masu zanga-zanga

‘Taimako yana zuwa’ in ji Trump ga masu zanga-zanga a Iran

Iran ta ce a ‘shirye’ take ta tattauna da Amurka amma kuma ta ‘shirya wa yaƙi’
10 Jan, 2026
Kungiyar ta’addanci ta YPG ta ƙwace iko da wani asibiti a Aleppo, ta kori ma’aikatan lafiya
Ƙungiyar ta’addanci ta YPG ta mayar da asibitin Yassin da ke unguwar Sheikh Maqsoud zuwa wani sansani domin ƙarfafa kansu, kamar yadda Kamfanin Dillancin Labarai na Larabawa na Syria ya ambato ma’aikatar lafiya ta ƙasar tana bayar da tabbaci.

9 Jan, 2026
Ma’aikatar Tsaron Syria ta sanar da tsagaita wuta a wasu unguwannin Aleppo
Ma’aikatar tsaron Syria ta ce ‘yan bindiga suna da zuwa ƙarfe 9 na safe su bar unguwannin da ake rikici da su.

2 Jan, 2026
Rundunar hadakar soji da Saudi ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren da UAE ke goyon baya a Yemen
Rundunar hadakar soji da Saudiyya ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren STC da UAE ke goyon baya a Yemen

2 Jan, 2026
Turkiyya da wasu ƙasashe bakwai suna matsa wa Isra’ila lamba don ɗage takunkuman hana Gaza tallafi
Ministocin sun yaba da kokarin hukumomin Majalisar Dinkin Duniya, musamman UNRWA, da kuma kungiyoyin agaji na kasa da kasa, saboda ci gaba da bayar da agaji a karkashin abin da suka bayyana a matsayin yanayi mai matukar wahala da rikitarwa.

30 Dec, 2025
Trump ya ce Hamas za ta “ɗanɗana kuɗarta” idan nan da ɗan lokaci ba ta ajiye makamai ba
Trump na goyon bayan Netanyahu kan tattaunawa game da Gaza, amma ya ce Amurka da Isra’ila ba su cim ma yarjejeniya game da Gaɓar Yamma ba a yayin da ake matsa lamba kan tsagaita wuta.

29 Dec, 2025
Hamas ta ce harin Isra’ila ya kashe babban mai magana da yawunta a lokutan yaƙi, Abu Ubaida
Abu Ubaida da kulluma fuskarsa ke rufe kuma ba kasafai ake ganinsa a bainar jama’a ba, shi ne wanda aka fi jin muryarsa a duk tsawon lokacin da aka shafe ana yaƙi, inda yake yawan aika saƙonnin da ke isa ga al’ummar duniya.

29 Dec, 2025
Ministan Tsaron Ƙasa na Isra’ila na so a hana kiran sallah a masallatan ƙasar
Falasɗinawa mazauna Isra’ila sun yi watsi da batun, suna cewa abu ne da ke sake neman taɓa mutunci da asali da kuma tunzura mutane su yi ƙiyayya wa addini.

26 Dec, 2025
Iran ta ce ta kama wani jirgin ruwa ɗauke da lita miliyan 4 ta fetur da aka yi fasa-ƙwauri a Gulf
Iran ta kasance tana neman daƙile fasa-ƙwaurin fetur da ake yi ta kan iyakarta ta ƙsa zuwa ƙasashe maƙabta da kuma ta ruwa zuwa ƙasashen yankin Gulf.

14 Dec, 2025
Ruwan sama mai tsanani ya kashe aƙalla mutum 10 a Gaza a cikin kwana ɗaya: WHO
Shugaban WHO Tedros Ghebreyesus ya yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar rashin tsaftar muhalli da ƙarancin ruwa da cunkoso a wuri ɗaya su iya kaiwa ga ƙaruwar cututtukan numfashi masu tsanani, ciki har da mura, da kuma cututtukan hanta da na gudawa.

10 Dec, 2025
Matar Shugaban Ƙasar Turkiyya ta karrama ‘yanjarida Falasɗinawa
Emine Erdogan ta yi kalaman ne a wani taron da ofishin watsa labaran Turkiyya ya shirya domin nuna bayanan Falasɗinawa mata da kuma fafatukar kafafen watsa labarai wajen ba da rahotanni daga Gaza.


