10 Jan, 2026

Kungiyar ta’addanci ta YPG ta ƙwace iko da wani asibiti a Aleppo, ta kori ma’aikatan lafiya

Ƙungiyar ta’addanci ta YPG ta mayar da asibitin Yassin da ke unguwar Sheikh Maqsoud zuwa wani sansani domin ƙarfafa kansu, kamar yadda Kamfanin Dillancin Labarai na Larabawa na Syria ya ambato ma’aikatar lafiya ta ƙasar tana bayar da tabbaci.

328e52ab13866b5c57588d5a9e9f332bce20c6109a61d2ebcf40df96b329cc78

9 Jan, 2026

Ma’aikatar Tsaron Syria ta sanar da tsagaita wuta a wasu unguwannin Aleppo

Ma’aikatar tsaron Syria ta ce ‘yan bindiga suna da zuwa ƙarfe 9 na safe su bar unguwannin da ake rikici da su.

1767922300878 m5qspq 55ceba5d0d5d461aa650225165e544e619480c782c222b73b955e106e6f2f4f6

2 Jan, 2026

Rundunar hadakar soji da Saudi ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren da UAE ke goyon baya a Yemen

Rundunar hadakar soji da Saudiyya ke jagoranta ta kai hari kan ‘yan-awaren STC da UAE ke goyon baya a Yemen

1767357336428 yv8hg 484cff989d6c53aa1f44415c1f7491d7b6c8092d60ee6f343f79eca4c7f820e3

2 Jan, 2026

Turkiyya da wasu ƙasashe bakwai suna matsa wa Isra’ila lamba don ɗage takunkuman hana Gaza tallafi

Ministocin sun yaba da kokarin hukumomin Majalisar Dinkin Duniya, musamman UNRWA, da kuma kungiyoyin agaji na kasa da kasa, saboda ci gaba da bayar da agaji a karkashin abin da suka bayyana a matsayin yanayi mai matukar wahala da rikitarwa.

1767357659141 gnhvkh fec38765586cfebc6e3ce9fdc980ef7be9b184a568f2913d7e5fec20342ae11c

30 Dec, 2025

Trump ya ce Hamas za ta “ɗanɗana kuɗarta” idan nan da ɗan lokaci ba ta ajiye makamai ba

Trump na goyon bayan Netanyahu kan tattaunawa game da Gaza, amma ya ce Amurka da Isra’ila ba su cim ma yarjejeniya game da Gaɓar Yamma ba a yayin da ake matsa lamba kan tsagaita wuta.

2025 12 29t213151z 986662310 rc2lqia80fr8 rtrmadp 3 israel palestinians trump netanyahu

29 Dec, 2025

Hamas ta ce harin Isra’ila ya kashe babban mai magana da yawunta a lokutan yaƙi, Abu Ubaida

Abu Ubaida da kulluma fuskarsa ke rufe kuma ba kasafai ake ganinsa a bainar jama’a ba, shi ne wanda aka fi jin muryarsa a duk tsawon lokacin da aka shafe ana yaƙi, inda yake yawan aika saƙonnin da ke isa ga al’ummar duniya.

776f1e4e841e6d394f27c40e65189670845c054b76d7ff8ff0870fcee5ac3401

29 Dec, 2025

Ministan Tsaron Ƙasa na Isra’ila na so a hana kiran sallah a masallatan ƙasar

Falasɗinawa mazauna Isra’ila sun yi watsi da batun, suna cewa abu ne da ke sake neman taɓa mutunci da asali da kuma tunzura mutane su yi ƙiyayya wa addini.

2025 03 18t142706z 1769790684 rc29bcawbmat rtrmadp 3 israel palestinians bengvir

26 Dec, 2025

Iran ta ce ta kama wani jirgin ruwa ɗauke da lita miliyan 4 ta fetur da aka yi fasa-ƙwauri a Gulf

Iran ta kasance tana neman daƙile fasa-ƙwaurin fetur da ake yi ta kan iyakarta ta ƙsa zuwa ƙasashe maƙabta da kuma ta ruwa zuwa ƙasashen yankin Gulf.

a06e9f835323a3b038d7162ffce1ee853c25f018f49bc943cf5f1e4d60bae64f

14 Dec, 2025

Ruwan sama mai tsanani ya kashe aƙalla mutum 10 a Gaza a cikin kwana ɗaya: WHO

Shugaban WHO Tedros Ghebreyesus ya yi gargaɗin cewa akwai yiwuwar rashin tsaftar muhalli da ƙarancin ruwa da cunkoso a wuri ɗaya su iya kaiwa ga ƙaruwar cututtukan numfashi masu tsanani, ciki har da mura, da kuma cututtukan hanta da na gudawa.

94169908ee7ca4c9cebe3425678cc894da9c26db3458f98a7f3231a1fb4aeff3

10 Dec, 2025

Matar Shugaban Ƙasar Turkiyya ta karrama ‘yanjarida Falasɗinawa

Emine Erdogan ta yi kalaman ne a wani taron da ofishin watsa labaran Turkiyya ya shirya domin nuna bayanan Falasɗinawa mata da kuma fafatukar kafafen watsa labarai wajen ba da rahotanni daga Gaza.

7b08e75053d88be8a38189ce3ea6c6bb22e137e912fb0e76bbb3c006f15fe7bb
Loading...