Ministan Tsaron Isra’ila ya ce zai jefa wa ‘yan Houthi annoba 10 da aka jarrabi Misirawa a Injila

Katz na Isra’ila ya ba da misali da wani bayanin baibul kuma ya yi gargadi game da azabtarwa da mayar da kakkausan martanin ga ‘yan Houthi na Yemen.
4 Sep, 2025
Turkiyya ta jaddada dakatar da kasuwanci da Isra’ila, da hana jiragen ruwanta zuwa tasoshin Isra’ila

Ministan Harkokin Wajen Turkiyya Hakan Fidan ya yi watsi da duk wata shawara da ta shafi korar Falasdinawa daga Gaza, ba tare da la’akari da ko wane ne ya ba da shawarar ba.
29 Aug, 2025
Ƙungiyar Haɗin kan Ƙasashen Musulmai (OIC) ta yi watsi da shirin Isra’ila na mamaye Gaza

Ƙungiyar OIC ta kuma yi Allah wadai da kisan gillar da Isra’ila ke yi babu ƙaƙƙautawa a Gaza.
26 Aug, 2025
Hotuna: Falasdinawa a Gaza sun yi jana’izar ‘yan jaridar da Isra’ila ta kashe a asibitin Nasser

Kisan gillar da aka yi wa ‘yan jaridar ya sanya adadin ‘yan jaridar da aka kashe a Gaza tun daga watan Oktoban 2023 ya kai 246.
26 Aug, 2025

Harin Isra’ila ya kashe aƙalla ‘yan jarida biyar a cibiyar kula da lafiya ta Nasser a Gaza

Daga Ma’aikatan Reuters: ‘Labaranmu suna lulluɓe irin walahar da Falasɗinawa suke sha’

Isra’ila ta fara ragargazar Birnin Gaza yayin da sojoji suka fara matakin farko na mamaye shi

Faransa ta tsara wani kuɗuri na tsawaita aikin wanzar da zaman lafiya na MDD a Lebanon

Abin da muka sani game da sabuwar tattaunawar tsagaita wuta ta Gaza da Hamas ta amince da ita
15 Aug, 2025
Turkiyya, Sifaniya, Birtaniya da Jamus sun yi tir da faɗaɗa matsugunan da Isra’ila ke yi a yankin E1
Ma’aikatun harkokin wajen ƙasashen sun yi gargaɗin cewa sabon aikin da Isra’ila za ta yi zai raba kan Yammacin Kogin Jordan, tare da keɓe Gabashin Birnin Ƙudus da kuma barazana ga tsarin samar da ƙasashe biyu.

14 Aug, 2025
Isra’ila na tattaunawa da ƙasashe da dama domin tursasa kai musu Falasɗinawan Gaza
Tashar Channel 12 ta Isra’ila ta ruwaito cewa ƙasar na tattaunawa da Indonesia da Somaliland da Libiya da Sudan ta Kudu, sai dai daga baya Sudan ta Kudu ta musanta tattaunawa wani abu makamancin haka da Isra’ila.

14 Aug, 2025
Hukumar UEFA ta nuna banar saƙo kan Gaza kafin wasan PSG da Tottenham bayan sukar da Salah ya yi
Matakin na zuwa ne bayan da Gidauniyar Yara ta UEFA ta yi shelar cewa za ta taimaka wa yaran da yaƙi ya shafa a yankuna daban-daban na duniya.

14 Aug, 2025
Sudan ta Kudu ta musanta tattaunawa da Israʼila kan tsugunar da Falasdinawa a can
Gwamnatin Sudan ta Kudu ta musanta rahotannin da ke cewa ta shiga tattaunawa da Isra’ila don mayar da Falasɗinawa daga Gaza zuwa can.

13 Aug, 2025
Fiye da 100 yara sun mutu sakamakon yunwar da Isra’ila ta ƙaƙaba wa Gaza: UNRWA
Shugaban UNRWA, Philippe Lazzarini, ya ce an kashe dubban yara a hare-haren da Isra’ila ke kaiwa Gaza, sannan an mayar da yawansu marayu ko an firgita su.

8 Aug, 2025
Jamus ta dakatar da fitar da kayayyakin soji zuwa Isra’ila har sai abin da hali ya yi
Shugaban Gwamnatin Jamus, Merz ya zargi shirin Isra’ila na mamaye Gaza, yana cewa ba zai ba da izinin sake fitar da duk wasu kayayyakin soji ba zuwa Isra’ila ba a wannan yaƙin da take yi da Gaza a wannan gaɓar.

4 Aug, 2025
Iran ta ja kunne cewa Amurka za ta ɗauki alhakin hare-haren cibiyoyin nukiliya a tattaunawa ta gaba
Da aka tambayi Iran a kan ko za ta shiga tattaunawa kai-tsaye da Amurka, sai Tehran ta ce “A’a.”

3 Aug, 2025
Ministocin Waje na Turkiyya da Masar sun tattauna kan magance yunwar da Isra’ila ta jawo a Gaza
Ankara ta kuma yi tur da harin da aka kai Masallacin Kudus a yankin Gabashin Kudus da Yahudawa ‘yan kama wuri zauna da kuma ministocin Isra’ila suka mamaye.

31 Jul, 2025
Dole al’ummar duniya su yi aiki don don dakatar da cin zalin Isra’ila a Gaza: Erdogan na Turkiya
Shugaban Turkiyya ya yi tur da hare-haren da Isra’ila ke cigaba da kai wa kan Falasɗinawa fararen hula a Gaza, musamman na yanayin matsananciyar yunwar da ta haddasa a can.

31 Jul, 2025
Turkiyya na sa ido kan shigar da SDF cikin sojin Syria bisa yarjejeniyar da YPG ke jagoranta
Hukumomin Turkiyya sun jaddada aniyarsu ta ba da horo, shawarwari, da taimakon fasaha bisa bukatar Siriya.



