Farashin Ɗanyen Mai Ya Haura Dala $101 Duk Da Matakin IEA na Fitar da Ganga Miliyan 400

Farashin ɗanyen mai a kasuwar duniya ya haura dala $101 yayin da fargabar katse jigilar mai ta Mashigin Hormuz ke ci gaba duk da matakin IEA na sakin ganga miliyan 400 daga ma’ajiyarta.
12 Mar, 2026
Rikicin Gabas ta Tsakiya Ya Jawo Babban Tsaiko a Samar da Man Fetur a Tarihi – IEA

Hukumar Makamashi ta Duniya (IEA) ta ce yakin da ke faruwa a Gabas ta Tsakiya ya haifar da babban tsaiko a samar da man fetur, inda ake hasashen raguwar ganga miliyan 8 a kowace rana.
12 Mar, 2026
Drone Ta Faɗo Kan Gini a Dubai, Ta Jawo Ɗan Lalacewar Dukiya

An samu ɗan lalacewar dukiya bayan wata drone ta faɗo kan wani gini mai tsawo a unguwar Dubai Creek Harbour, kusa da tsakiyar birnin Dubai a Hadaddiyar Daular Larabawa. Hukumomin Dubai sun bayyana cewa lamarin ya faru ne a wani yankin zama, amma ba a samu rahoton jikkata ko mutuwa ba. A cikin wata sanarwa, […]
12 Mar, 2026
Iraki Ta Dakatar da Ayyuka a Tashoshin Man Fetur Bayan Hari Kan Tankar Mai

Iraki ta dakatar da ayyuka a tashoshin man fetur na ƙasar na ɗan lokaci bayan hari kan tankar mai, yayin da tashoshin kasuwanci ke ci gaba da aiki kamar yadda aka saba.
12 Mar, 2026

Isra’ila Ta Kai Sama da Hare-Haren Sama 6,000 Kan Iran Tun Fara Rikicin

Iran Ta Yi Barazanar Kai Hari Kan Matatun Mai a Yankin

Za a fara azumin Ramadan na 2026 ranar Laraba a Saudiyya

Turkiyya da sauran ƙasashen Musulmi sun soki matakin Isra’ila na ƙwace filaye a Gaɓar Yamma

Iran ta yi atisaye a mashigin tekun Hormuz ranar jajiberin tattaunawarta da Amurka a Geneva
11 Feb, 2026
Iran ba za ta amince da bukatu barkatai ba – Shugaba Pezeshkian
Ya ce a shirye Iran take ta bayar da dama don “a tantance” shirinta na Nukiliya kuma ya jaddada cewa kasar ba ta da shirin kera makamin Nukiliya.

11 Feb, 2026
Trump ya yi barazanar ɗaukar ‘mataki mai tsanani’ kan Iran yayin da Netanyahu ya tafi Washington
Shugaba Trump ya nuna yiwuwar tura ƙarin dakaru da jirgin ruwa mai ɗauke da jiragen saman yaƙi na Amurka kusa da Iran yayin da Netanyahu ya isa domin tattaunawa ta musamman, kamar yadda kafofin watsa labaran Amurka suka ruwaito.

9 Feb, 2026
Shugaban Iran Pezeshkian ya bayyana tattaunawar nukiliya da Amurka a matsayin ‘ci gaba’ ga Tehran
Jami’an Iran da Amurka sun nuna alamun samun ci gaba a tattaunawar nukiliya inda ska amince cewa akwai yiwuwar ci gaba da tattaunawa nan gaba a Muscat da ke Oman.

4 Feb, 2026
Turkiyya da Saudiyya sun jaddada goyon bayansu ga haɗin kan Somaliya da zaman lafiyar yankin
Shugabannin ƙasashen Turkiyya da Saudiyya sun jaddada matsayarsu ta adawa da ƙungiyoyin ‘yan a-ware da tsarin raba ƙasar da ke yankin Kusurwar Afirka a yayin ganawar da suka yi a birnin Riyadh.

1 Feb, 2026
Khamenei ya yi gargaɗi kan yaƙin yanki idan Amurka ta kai hari kan Iran
Jagoran addini na Iran, Ali Khamenei ya yi watsi da tura jiragen ruwan soja na Amurka zuwa Tekun Fasha, yana mai cewa irin waɗannan matakai “ba sabon abu bane”.

1 Feb, 2026
Iran ta ayyana rundunonin sojin ƙasashen Turai a matsayin ‘ƙungiyoyin ta’addanci’
A wani yunƙuri na mayar da martani ga ƙungiyar Tarayyar Turai, Tehran ta ayyana sojojin ƙasashen Turai a matsayin ‘yan ta’adda bayan ƙungiyar Turan ta bayyana Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran a matsayin ta ta’addanci.

31 Jan, 2026
A ‘shirye’ Iran take don ‘yarjejeniyar nukiliya ta gaskiya da adalci’: Ministan Harkokin Wajen Iran
Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya sake tabbatar da matsayar Iran ta rashin sha’awar ƙera makamin nukiliya da kuma buɗe ƙofofinta domin tattaunawar diflomasiyya, a wata ziyara da ya kai Turkiyya.

28 Jan, 2026
Iran ta ce duk maƙociyar da ta bari aka yi amfani da ita wurin kai mata hari ‘abokiyar gaba’ ce
Mahukunta a Tehran sun yi wannan gargaɗi ne bayan shugaban Amurka Trump ya ce ƙasarsa ta tura ayayin jiragen yaƙi a kusa da Iran.

27 Jan, 2026
Isra’ila na karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon, ta ci gaba da kai hari
A harin baya bayan da ta kai, Isra’ila ta ci gaba da karya yarjejeniyar tsagaita wuta a kudancin Lebanon inda ta kashe mutum guda da jikkata wasu mutanen biyu.

26 Jan, 2026
Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni
Mataimakin shugaban ƙasar China da ministan harkokin wajen ƙasar sun gana da babban sakataren ƙungiyar haɗin kan ƙasashen musulmi ta OIC, inda suka yi kira da a samar da haɗin gwiwa a fannin tsaron yankin yayin da rikicin Amurka da Iran ke ƙara muni.


