‘Tantirai maƙiya Musulunci’ ke kula da rabon agaji a Gaza a halin yanzu: UNRWA

Shugaban UNRWA ta Majalisar Ɗinkin Duniya ya koka kan yadda wata ƙungiya da Isra’ila ta kafa sannan take samun goyon bayan Amurka ta karɓi ragamar jagorancin rabon tallafi a Gaza.
11 Sep, 2025
Ƙasashen Afirka sun yi Allah wadai da yadda Isra’ila ta keta alfarmar ‘yancin kan Qatar

Shugaban Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AUC) ya yi gargaɗin cewa harin na iya barazana ga yanayi mai raunin da ake ciki a gabas Ta Tsakiya.
10 Sep, 2025
An kai hari kan jirgin ruwan ayarin duniya na Sumud mai zuwa Gaza a Tekun Tunusiya

Jirgin yana cikin ruwan Tunisiya lokacin da wuta ta tashi a cikin jirgin, amma an kashe ta cikin gaggawa, a cewar wani ɗan jaridar AFP da ya isa wurin jim kaɗan bayan an kashe wutar.
9 Sep, 2025
Isra’ila ta kai hari kan shugabannin Hamas da suka taru a Qatar don tattaunawa kan tsagaita wuta

Qatar ta yi Allah-wadai da abin da ta kira harin matsorata da Isra’ila ta kai kan kasarta.
9 Sep, 2025

Mutum biyar sun mutu a hare-haren da aka kai Birnin Ƙudus

Ministan Tsaron Isra’ila ya ce zai jefa wa ‘yan Houthi annoba 10 da aka jarrabi Misirawa a Injila

Turkiyya ta jaddada dakatar da kasuwanci da Isra’ila, da hana jiragen ruwanta zuwa tasoshin Isra’ila

Ƙungiyar Haɗin kan Ƙasashen Musulmai (OIC) ta yi watsi da shirin Isra’ila na mamaye Gaza

Hotuna: Falasdinawa a Gaza sun yi jana’izar ‘yan jaridar da Isra’ila ta kashe a asibitin Nasser
25 Aug, 2025
Harin Isra’ila ya kashe aƙalla ‘yan jarida biyar a cibiyar kula da lafiya ta Nasser a Gaza
Aƙalla ‘yan jarida da ma’aikatan kafafen watsa labarai 244 aka kashe a Gaza, tun lokacin da yaƙin Isra’ila ya fara ranar 7 ga watan Oktoba, na shekarar 2023.

22 Aug, 2025
Daga Ma’aikatan Reuters: ‘Labaranmu suna lulluɓe irin walahar da Falasɗinawa suke sha’
Wani rahoto da aka fitar ya bayyana yadda ma’aikata da dama na kamfanin dillancin labarai na Reuters suka fallasa yadda editoci da shugabannin kamfanin ke nuna goyon baya ga Isra’ila a yaƙin da take yi da Gaza.

21 Aug, 2025
Isra’ila ta fara ragargazar Birnin Gaza yayin da sojoji suka fara matakin farko na mamaye shi
“Gaza wani rufaffen waje ne, wanda babu wanda zai iya tserewa daga gare shi, kuma inda babu hanyoyin samun lafiya da abinci da tsaftataccen ruwan sha,” in ji Cardon.

20 Aug, 2025
Faransa ta tsara wani kuɗuri na tsawaita aikin wanzar da zaman lafiya na MDD a Lebanon
Isra’ila da Amurka na adawa da sabunta yarjejeniyar a daidai lokacin da kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya ke muhawara kan kara wa’adin dakarun wanzar da zaman lafiya a Lebanon har zuwa watan Agustan 2026.

18 Aug, 2025
Abin da muka sani game da sabuwar tattaunawar tsagaita wuta ta Gaza da Hamas ta amince da ita
Hamas ta karɓi sabuwar yarjejeniyar tsagaita wuta ta kwanaki 60 da kuma sakin mutanen da ake garkuwa da su.

15 Aug, 2025
Turkiyya, Sifaniya, Birtaniya da Jamus sun yi tir da faɗaɗa matsugunan da Isra’ila ke yi a yankin E1
Ma’aikatun harkokin wajen ƙasashen sun yi gargaɗin cewa sabon aikin da Isra’ila za ta yi zai raba kan Yammacin Kogin Jordan, tare da keɓe Gabashin Birnin Ƙudus da kuma barazana ga tsarin samar da ƙasashe biyu.

14 Aug, 2025
Isra’ila na tattaunawa da ƙasashe da dama domin tursasa kai musu Falasɗinawan Gaza
Tashar Channel 12 ta Isra’ila ta ruwaito cewa ƙasar na tattaunawa da Indonesia da Somaliland da Libiya da Sudan ta Kudu, sai dai daga baya Sudan ta Kudu ta musanta tattaunawa wani abu makamancin haka da Isra’ila.

14 Aug, 2025
Hukumar UEFA ta nuna banar saƙo kan Gaza kafin wasan PSG da Tottenham bayan sukar da Salah ya yi
Matakin na zuwa ne bayan da Gidauniyar Yara ta UEFA ta yi shelar cewa za ta taimaka wa yaran da yaƙi ya shafa a yankuna daban-daban na duniya.

14 Aug, 2025
Sudan ta Kudu ta musanta tattaunawa da Israʼila kan tsugunar da Falasdinawa a can
Gwamnatin Sudan ta Kudu ta musanta rahotannin da ke cewa ta shiga tattaunawa da Isra’ila don mayar da Falasɗinawa daga Gaza zuwa can.

13 Aug, 2025
Fiye da 100 yara sun mutu sakamakon yunwar da Isra’ila ta ƙaƙaba wa Gaza: UNRWA
Shugaban UNRWA, Philippe Lazzarini, ya ce an kashe dubban yara a hare-haren da Isra’ila ke kaiwa Gaza, sannan an mayar da yawansu marayu ko an firgita su.
