11 Feb, 2026

Iran ba za ta amince da bukatu barkatai ba – Shugaba Pezeshkian

Ya ce a shirye Iran take ta bayar da dama don “a tantance” shirinta na Nukiliya kuma ya jaddada cewa kasar ba ta da shirin kera makamin Nukiliya.

35b2458bd65f753e0583563aebb8541d1045ffbc5b2ba5ceaa4daddb4b10db65

11 Feb, 2026

Trump ya yi barazanar ɗaukar ‘mataki mai tsanani’ kan Iran yayin da Netanyahu ya tafi Washington

Shugaba Trump ya nuna yiwuwar tura ƙarin dakaru da jirgin ruwa mai ɗauke da jiragen saman yaƙi na Amurka kusa da Iran yayin da Netanyahu ya isa domin tattaunawa ta musamman, kamar yadda kafofin watsa labaran Amurka suka ruwaito.

trump 66628

9 Feb, 2026

Shugaban Iran Pezeshkian ya bayyana tattaunawar nukiliya da Amurka a matsayin ‘ci gaba’ ga Tehran

Jami’an Iran da Amurka sun nuna alamun samun ci gaba a tattaunawar nukiliya inda ska amince cewa akwai yiwuwar ci gaba da tattaunawa nan gaba a Muscat da ke Oman.

2025 07 02t082857z 1070855450 rc27efal8t3h rtrmadp 3 iran nuclear lawmaking

4 Feb, 2026

Turkiyya da Saudiyya sun jaddada goyon bayansu ga haɗin kan Somaliya da zaman lafiyar yankin

Shugabannin ƙasashen Turkiyya da Saudiyya sun jaddada matsayarsu ta adawa da ƙungiyoyin ‘yan a-ware da tsarin raba ƙasar da ke yankin Kusurwar Afirka a yayin ganawar da suka yi a birnin Riyadh.

274e45ffcfa6de5d0397b5dc72b1edce7418164d3712b7a956796cb223691e4c

1 Feb, 2026

Khamenei ya yi gargaɗi kan yaƙin yanki idan Amurka ta kai hari kan Iran

Jagoran addini na Iran, Ali Khamenei ya yi watsi da tura jiragen ruwan soja na Amurka zuwa Tekun Fasha, yana mai cewa irin waɗannan matakai “ba sabon abu bane”.

6c8c426a0fe8ee57018d39f156c7bb97970aad5ec4924408cb9cb8bbfef2647a

1 Feb, 2026

Iran ta ayyana rundunonin sojin ƙasashen Turai a matsayin ‘ƙungiyoyin ta’addanci’

A wani yunƙuri na mayar da martani ga ƙungiyar Tarayyar Turai, Tehran ta ayyana sojojin ƙasashen Turai a matsayin ‘yan ta’adda bayan ƙungiyar Turan ta bayyana Rundunar Juyin Juya Hali ta Iran a matsayin ta ta’addanci.

0d159f8dbe1134b668a7184b57bffe2aa46cdf67fdd52f8960ee85127a0e9fdd

31 Jan, 2026

A ‘shirye’ Iran take don ‘yarjejeniyar nukiliya ta gaskiya da adalci’: Ministan Harkokin Wajen Iran

Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araghchi ya sake tabbatar da matsayar Iran ta rashin sha’awar ƙera makamin nukiliya da kuma buɗe ƙofofinta domin tattaunawar diflomasiyya, a wata ziyara da ya kai Turkiyya.

8cc9b2aa2d3fa8fc5010e80882a446909f2689d949a0e9be71b15412f006d88e

28 Jan, 2026

Iran ta ce duk maƙociyar da ta bari aka yi amfani da ita wurin kai mata hari ‘abokiyar gaba’ ce

Mahukunta a Tehran sun yi wannan gargaɗi ne bayan shugaban Amurka Trump ya ce ƙasarsa ta tura ayayin jiragen yaƙi a kusa da Iran.

2025 04 10t142945z 1134247821 rc2v4aazo8kv rtrmadp 3 armenia iran exercises 1

27 Jan, 2026

Isra’ila na karya yarjejeniyar tsagaita wuta a Lebanon, ta ci gaba da kai hari

A harin baya bayan da ta kai, Isra’ila ta ci gaba da karya yarjejeniyar tsagaita wuta a kudancin Lebanon inda ta kashe mutum guda da jikkata wasu mutanen biyu.

e4cdfa2bb5ed754daec0117b73afa2504088fc82c318e6e5b219b45e2725528b

26 Jan, 2026

Manyan jami’an China sun tattauna da Ƙungiyar OIC a yanayin da rikicin Gabas ta Tsakiya ke ƙara muni

Mataimakin shugaban ƙasar China da ministan harkokin wajen ƙasar sun gana da babban sakataren ƙungiyar haɗin kan ƙasashen musulmi ta OIC, inda suka yi kira da a samar da haɗin gwiwa a fannin tsaron yankin yayin da rikicin Amurka da Iran ke ƙara muni.

2026 01 11t112632z 1 lynxmpem0a057 rtroptp 3 china africa somalia
Loading...