Shugaban Turkiyya Recep Tayyip Erdogan ranar Lahadi ya yi jimamin cika shekaru 26 da aukuwar girgizar ƙasar Marmara a shekarar 1999.
“Har yau, muna jin raɗaɗi a cikin zuciyoyinmu bisa rasa ‘yan’uwanmu a girgizar ƙasar Marmarai ta 17 ga watan Agustan 1999.