Mutum huɗu sun rasu bayan jiragen ruwa biyu na ‘yan ci-rani sun kife a gaɓar tekun Libya

Ƙungiyar bayar da agaji ta Libyan Red Crescent ta ce an tura ma’aikatan agajin gaggawa zuwa wurin don ceto waɗanda suka tsira da ɗauko gawawwakin waɗanda suka mutu, da kuma ba da kulawa.
16 Nov, 2025
AfDB zai ba Nijar CFA biliyan 98.7 domin magance matsalar ruwa ta shekara 70 a Zinder

Firaiministan Nijar Ali Mahaman Zeine ya bayyana girman matsalar ruwa a wannan yankin wadda ya ce matsala ce tun ta zamanin mulkin mallaka, ya kuma ce ko tashar samar da ruwa ta farko ta Aroungouza wadda aka gina a 1955 ba ta taɓa magance matsala.
15 Nov, 2025
MDD ta yi gargaɗi kan ƙazancewar yaƙin Sudan, ta yi kira kan barin shigar da kayan agaji

Kusan mutum 100,000 suka rasa muhallansu a Al Fasher da ƙauyukan da ke kewaye tun bayan da RSF ta ƙwace iko da yankin.
14 Nov, 2025
An gabatar da GH¢302bn matsayin kasafin kuɗin Ghana na 2026 ga majalisar dokokin ƙasar

Kamfanin dillancin labaran ƙasar Ghana ya ambato ministan yana cewa “adadin kuɗin da gwamnatin za ta kashe a shekarar zai kasance cedi biliyan 302.5.”
14 Nov, 2025

Sojojin Sudan sun daƙile harin RSF kan filin jirgin sama da dam a arewacin ƙasar

Mutum 12 sun mutu a turmutsutsun neman aikin soja a Ghana – Rahotanni

Rubio ya nemi a daina bai wa RSF makamai, ya ɗora wa rundunar laifi kan kashe-kashe a Al Fasher

Gwamnatin Trump ‘ta aika wa Equatorial Guinea dala miliyan 7.5’ don ta karɓi waɗanda Amurka ta kora

WHO ta bayyana damuwa kan karuwar masu ciwon siga a Afirka
11 Nov, 2025
Ƙasashe fiye da 20 sun yi Allah wadai da RSF kan kashe-kashen da take yi a Sudan
Ƙasashen da suka yi Allah wadai da RSF sun haɗa da Canada, Sifaniya, Birtaniya, Norway, Jamus, Ireland, Sweden, Austria, Croatia, Jamhuriyar Czech, Finland, Poland da Switzerland.

10 Nov, 2025
Hare-haren RSF sun kori ƙarin dubban mutane daga Darfur da Kordofan na Sudan
Birnin El Obeid ya karɓi sama da mutum 175,000 da aka raba da muhallansu daga jihohi uku na yankin Kordofan cikin watan da ya gabata.

9 Nov, 2025
RSF ta binne gawawwaki a kabarin bai-ɗaya, ta ƙone wasu domin ‘ɓoye laifukan yaƙi’: Likitocin Sudan
Ƙungiyar Likitocin Sudan ta ce: “RSF ta tattara ɗaruruwan gawawwaki daga tituna da unguwannin birnin, suka binne wasu cikin kabarun bai-ɗaya sannan kuma suka ƙone wasu a wani yunƙurin ɓoye shaidar laifukan da suka aikata wa fararen-hula.”

8 Nov, 2025
Sojojin Sudan sun harbo jirgi maras matuƙi na RSF a Kordofan ta Arewa
Sojojin sun kakkaɓo jirgi maras matuƙin samfarin ƙasar China a lokacin da yake wucewa ta saman birnin inda rahotanni suka ce jirgin ya nufi yammacin El-Obeid domin kai hari kan wuraren soja da na farar-hula

8 Nov, 2025
Dakarun Nijar sun cafke muggan makamai da aka yi safafarsu daga Libya, sun kama masu safarar ƙwayoyi
Dakarun Garde Nationale na Nijar ne suka gudanar da waɗannan ayyuka a yankin Agadez bayan samun sahihan bayanan sirri game da wata mota da ke tafe daga Libya wadda ake zargi tana ɗauke da muggan makamai.

7 Nov, 2025
RSF ta Sudan ta kai hare-hare a Jihar Khartoum da birnin Atbara bayan amincewa da tsagaita wuta
Mazauna biranen sun ba da rahoton fashewar abubuwa a kusa sansanin sojin Sudan da wata tashar wutar lantarki.

6 Nov, 2025
Paul Biya na Kamaru: An rantsar da shugaban da ya fi tsufa a duniya a karo na 8 a mulki
An rantsar da shi a wani biki da aka gudanar a majalisar dokoki a babban birnin kasar, Yaounde, don fara sabon wa’adin shekaru bakwai a shugabancin wannan kasa ta tsakiyar Afirka.

6 Nov, 2025
Trump ya ce bai kamata Afirka ta Kudu ta kasance cikin G20 ba, ba zai je taronta a Johannesburg ba
Shugaba Trump ya nanata zargin cewa Afirka Afirka Ta Kudu ta ƙwace filaye, duk da cewa mahukunta a Pretoria sun musanta iƙirarin.

5 Nov, 2025
An kashe mutane 40 a harin da aka kai wa taron jana’iza a yankin Kordofan na Sudan: MDD
Harin na zuwa ne a yayin da mayaƙan RSF ke ƙara zafafa kai hare-hare a garin, inda dakarun gwamnati kuma suke ƙoƙarin mayar musu da martani.

4 Nov, 2025
Harin jirgin sama maras matuƙi na RSF ya kashe mutane da dama a lardin Kordofan na Arewa a Sudan
Hukumar Majalisar Dinkin Duniya kan gudun hijira ta ƙiyasta cewa tuni fiye da mutane 38,000 suka tsere daga yankin Arewa da Kudancin Kordofan.


