26 Nov, 2025

An ji ƙarar harbe-harbe a kusa da fadar shugaban ƙasar Guinea-Bissau- Rahotanni

Tun da fari hukumar zabe ta gargaɗi masu zaɓe, da ‘yan takara, da jam’iyyun siyasa, da ƙungiyoyin zaɓe da kuma kafofin watsa labarai game da sanar da yin taka tsan-tsan wajen sanar da duk wani sakamako.

2025 11 21t234526z 1387743785 rc241ia64rjb rtrmadp 3 bissau election

26 Nov, 2025

Hukumomi a Nijar sun kama CFA fiye da miliyan 1.7 da dubban miyagun ƙwayoyi a jihar Tahoua

Jami’ai sun ƙwato FCFA miliyan 1.7, da kuma dubban kwayoyi na Tramadol, Farin Malam, da Diazepam, tare da wiwi, babura, da wayoyi.

fd515f53ac0c3e8e58935649f9635302682aec147a652645efb253c4520fdf69

24 Nov, 2025

“‘Yan’uwa ‘yan Sudan” suna son Turkiyya ta sa hannu a ƙoƙarin samar da zaman lafiya: Erdogan

Shugaban Turkiyya Tayyip Erdogan ya bayyana ranar Lahadi cewa “’yan uwa ‘yan Sudan ” suna son Turkiyya ta sa hannu a a ƙoƙarin samar da zaman lafiya a ƙasar da kuma yakin da ake yi.

south africa g20 76114

24 Nov, 2025

Burhan ya yi watsi da tayin Amurka na tsagaita a Sudan, ya ce shi ne ‘mafi muni a tarihi’

A cikin wani bidiyo da sojoji suka saki a daren Lahadi, Janar Burhan ya ce bai yarda da tayin ba, ya zargi masu shiga tsakani da nuna son kai a ƙoƙarinsu na kawo ƙarshen yaƙin na Sudan.

e8c3828c12a949104971523927bfc054171098f0d605ea5b2e464aec957307b6

22 Nov, 2025

Yaƙin Sudan: Fiye da yara 20 sun mutu sakamakon tsananin rashin abinci a cikin wata guda

Mutuwar yara 23 a yankin Kordofan ta nuna yadda ake da matuƙar buƙatar kayan jinƙai a ƙasar da ke arewa maso gabashin Afirka, inda yunwa ke ƙaruwa bayan fiye da watanni 30 na yaki.

sudan voices of war 36731

22 Nov, 2025

An ƙaddamar da taron shugabannin ƙasashen G20 a Afirka ta Kudu

A yayin wannan taron wanda jigonsa zai kasance ‘hadin kai, daidaito da ɗorewa’, shi ne taron G20 na farko da aka taba gudanarwa a nahiyar Afrika, kuma zai mayar da hankali kan sassauta bashi ga ƙasashe masu ƙaramin ƙarfi.

2025 11 22t090848z 1196325001 rc2k1iadphq1 rtrmadp 3 g20 summit opening

20 Nov, 2025

Mutane 70 sun ɓace bayan jirgin ruwa ɗauke da mutum 120 ya kife a DRC

Kafofin watsa labarai na cikin gida sun ce jirgin yana ɗauke da kimanin mutum 120, kuma daga cikinsu kimanin 50 kawai aka iya cetowa kawo yanzu.

368c03f2a6c0cb7aff69f172d497ceeb46da6a7c4f1896a83774cc9f791b163a

18 Nov, 2025

Sabon Alƙalin Alƙalan Ghana Baffoe-Bonnie ya fara aiki

Ranar Alhamis ne dai majalisar dokokin ƙasar ta amince da sunan alƙalin da shugaban ƙasar ya miƙa mata a matsayin sabon alƙalin alƙalan ƙasar.

5a0259f68d1ee38b131fd9002fbaa4577047ebb7342e2103aafc2799ef32b679

17 Nov, 2025

Za a ƙara farashin man fetur a Ghana

Bayanai daga masana’natar mai sun nuna cewa za a kara farashin mai kama daga kashi 1.18 cikin 100 zuwa kashi 3.54 cikin 100, inda za a sayar da ko wace lita ɗaya ta mai kan kuɗi GH¢13.15 (wato naira 1731.90 kuɗin Nijeriya).

2025 05 08t135427z 1 lynxmpel470pw rtroptp 3 ghana economy

17 Nov, 2025

Ruftawar mahaƙar ma’adanai ta yi ajalin aƙalla mutum 32 a DRC

Wata gada ta rufta a wata mahaƙar ma’adinai na kobolt a kudu maso gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo inda ta kashe aƙalla masu haƙar ma’adinai 32, kamar yadda wani jami’in gwamnati a yankin ya bayyana ranar Lahadi.

2025 11 13t171214z 1 lynxmpelac0yo rtroptp 3 cobalt congo traceability
Loading...