22 Dec, 2025

Dubban mutane sun tsere daga Al Fasher bayan mayaƙan RSF sun ƙwace iko da yankin da ke Sudan: MDD

Hukumar Kula da ‘Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (IOM) ta bayyana cewa alƙaluman na farko ne kuma za su iya sauyawa a yayin da rashin tsaro ke ci gaba kuma ake ta yawan samun rasa matsugunai.

7d46e85a0b6a3049d935ad05378057ab6a5a08139c19dcfb65ca3b01bc57e99e

22 Dec, 2025

AFCON: Za a riƙa yin Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka bayan shekara huɗu daga 2028

Shugaban hukumar kula da harkokin ƙwallon ƙafa ta Afirka (CAF) ya ce sauyin wani ɓangare ne na ƙoƙarin ganin gasar ta dace da jadawalin ƙasashen duniya.

d25049f00ac71bc499732a8776e4050871fab70af8fb903f422a3c68a6258355

22 Dec, 2025

An saki ragowar ɗaliban St. Mary’s 130 da aka yi garkuwa da su a Jihar Neja: gwamnatin Nijeriya

Mai bai wa Shugaban Nijeriya shawara na musamman kan harkokin watsa labarai Bayo Onanuga ya wallafa hotunan ɗaliban a cikin motocin bas biyu a shafinsa na X, inda ya ce ana sa ran za su ƙarasa Minna babban birnin Jihar Neja ranar Litinin.

nigeria abductions 94630

21 Dec, 2025

Gwamnatin Ghana ta soke sabuwar dokar da ta bayar da damar haƙar ma’adinai a gandun dazuka

Ana kallon soke dokar, wadda ta fara aiki daga ranar 10 ga Disambar 2025, a matsayin babbar nasara ga masu fafutukar kare muhalli da ƙungiyoyin farar-hula, waɗanda tun da dadewa suke sukar dokar saboda yadda ta cire wa gandun daji rigar kariya.

4e61c1c47dd6d53ae7b77d2b2404db4d3530f081abf82ae8b3ede1a17778ee6f

20 Dec, 2025

Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta ce za a hukunta RSF kan hare-haren da suke kai wa fararen-hula a Sudan

Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta jaddada goyon baya na samun haɗin kai da ‘yancin ƙasa na Sudan sannan ta gargaɗi dakarun RSF cewa za su fuskanci hukunci kan laifukan da suke aikatawa a kan fararen-hula.

dcd49da11e878c506eb3b777d05dbd05fcaa0eabdb57fb46d654b96f1032c1f9

19 Dec, 2025

Ken Ofori-Atta: Ghana ta buƙaci Amurka ta tisa ƙeyar tsohon ministan kuɗin ƙasar

Gwamnatin Ghana ta miƙa buƙata a hukumance ga Ma’aikatar Shari’a ta Amurka domin a tisa ƙeyar Tsohon Ministan Kuɗi na Ghana Mista Ken Ofori-Atta da kuma babban mataimakinsa Mista Ernest Darko Akore, don su fuskanci tuhuma.

6b397568763036da2d1c3934d1ed709c15ec0cc929b3417829fd69e4a9c108be

19 Dec, 2025

Burkina Faso, Nijar da Mali sun buɗe bankin zuba jari domin samar da ababen more rayuwa

Ƙasashen ƙungiyar Alliance of Sahel States (AES), wato Burkina Faso, Nijar da Mali sun buɗe bankin zuba jari da ci-gaba ranar Laraba domin aiwatar da manyan ayyukan more rayuwa da ci-gaban tattalin arzikin yankin.

826a224dc0669f8dfe816f1f7b20edacde883907a4966d375d37372af3cc2f5e

18 Dec, 2025

Ghana ta tura injiniyoyin soji 54 zuwa Jamaica bayan mahaukaciyar guguwa ta afka wa ƙasar

Shugaba John Dramani Mahama ya tabbatar jajircewar Ghana kan hadin kai tsakanin Afirka da yankin Caribbean da kuma haɗin tsakanin ƙasashen da ke kudancin duniya.

40fb965333e991b400cb9d0185a51a84effe808cc47b6d2bccb378b174837b9e

17 Dec, 2025

RSF na rushe hujjoji kan ta’asar da ta faru a Sudan: Rahoto

Kungiyar ‘yantawaye ta RSF ta Sudan ta gudanar da kashe-kashe da yawa da kuma zubar da gawarwaki barkatai a birnin Al Fasher, kamar yadda wani sabon rahoto ya gano.

cceba84e921b156d6e3f82e0957b79d805fda7c046ba680533e434c892c8788f main

17 Dec, 2025

Benin ta kama kusan mutum 30 a kan alaƙa da juyin mulkin da aka daƙile

Majiyoyin shari’a sun shaida wa AFP cewa Jamhuriyar Benin ta tsare mutane kusan 30, mafi yawansu sojoji, bisa zargin alaka da yunkurin juyin mulki da aka daƙile a wannan watan.

2025 12 09t185635z 785258862 rc20dia9h041 rtrmadp 3 benin security main
Loading...