Nijar ta soke ayyukan ɗaruruwan ƙungiyoyi masu zaman kansu na cikin gida da na ƙasashen waje

Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta Nijar ɗin ce ta soke ayyukan ƙungiyoyin sakamakon rashin bin ƙa’idojin aiki musamman rashin gabatar da takardunsu na ayyuka a lokacin da gwamnatin ƙasar ke duba ayyukansu, in ji gwamnatin ƙasar.
10 Jan, 2026
Guinea-Bissau ta haramta taron manema labarai ‘ba tare da izini ba’ domin guje wa tashin hankali

Gwamnatin mulkin sojin Guinea-Bissau wadda ta yi juyin mulki a Nuwambar bara ta ce duk wata ƙungiya ko wani mutum da ya saɓa dokar da gwamnatin riƙon ƙwarya ta tsara za a yi masa hukunci mai tsanani, daidai da yadda doka ta tanada
10 Jan, 2026
Yaƙin Sudan: Sojojin sun ce sun yi wa sojojin RSF lugude a Darfur da Kordofan

Sojin Sudan sun ce aikin da suka yi ta sama da ƙasa sun lalale ɗaruruwan motoci a cikin mako guda.
9 Jan, 2026
Somalia ta musanta satar abincin agaji bayan Trump ya sanar da dakatar da taimako

Amurka ta dakatar da bayar da taimako ga gwamnatin Somaliya bayan wasu rahotanni sun ce hukumomin ƙasar sun “kwace tan 76 ba bisa ƙa’ida ba na abincin da aka bayar na taimako ga masu ƙaramin ƙarfi”.
8 Jan, 2026

An kama tsohon Ministan Kudi na Ghana Ken Ofori-Atta a Amurka

An daƙile yunƙurin kifar da gwamnatin Traore na Burkina Faso Traore: minista

Shugaban ƙasar Jamhuriyar Tsakiyar Afirka Touadera ya samu nasarar yin wa’adi na uku

Benin da Nijar suka kori jakadun juna a matakin ramuwar gayya

Sabon rikici ya ɓarke tsakanin sojojin DRC da ‘yantawayen M23 a kusa da wani babban gari
2 Jan, 2026
Jirgin ruwa ɗauke da ‘yan ci-rani fiye da 200 ya kife a gaɓar tekun Gambia
‘Yan gudun hijira da ke son zuwa Spaniya na bi ta hanyar ta tekun Atlantika daga Yammacin Afirka zuwa Tsibiran Canary, wadda ita ce mafi hatsari a duniya.

2 Jan, 2026
DRC ta zargi Rwanda da kashe fararen-hula fiye da 1,500 a wata ɗaya da ya gabata
Tun bayan ɗaukar makamai a 2021, ƙungiyar M23 ta ƙwace iko da gabashin DRC da ke da albarkatun ƙasa, wanda suka dinga janyo rikicin jinƙai a yankin.

1 Jan, 2026
‘Ba Ma so Isra’ila ta kawo mana matsala,’ a cewar shugaban Somalia
‘Idan Israʼila ta yi amfani da yankin ta kai wa wasu hari, su ma waɗannan za su kai wa Somaliland da Somalia hari,’ kamar yadda Shugaban Somalia ya yi gargaɗi bayan Tel Aviv ta amince da yankin da ya ɓalle.

31 Dec, 2025
Fiye da mutum 3,000 ne suka mutu a tafiya ci-rani Tura ta Spain a 2025: Rahoto
Wadanda suka mutun sun fito ne daga ƙasashe 30, kuma mafi yawansu daga Afirka ta Yamma da Arewacin Afirka, da Pakistan, Siriya, Yaman, Sudan, Iraƙi da Masar.

31 Dec, 2025
Rikicin da ke ta’azzara ya tirsasa wa farar-hula fiye da 4,000 tserewa daga Kordofan a Sudan: MDD
Jihohin Kordofan uku sun shaida kazamin fada tsakani sojoji da mayakan RSF, wanda ya sanya dubban mutane barin yankunan.

31 Dec, 2025
Burkina Faso da Mali sun daina bai wa ‘yan Amurka bizar zuwa ƙasashensu
Matakin ƙasashen na Yammacin Afirka na zuwa ne a lokacin da shugaban Amurka Trump ta ƙara yawan ƙasashen da ya taƙaita ba su damar shiga ƙasarsa waɗanda suka haɗa da ƙasashen Afirka da dama.

29 Dec, 2025
Burhan na Sudan ya yi watsi da yarjejeniya ya ce za a cim ma tsagaita wuta ne bayan janyewar tsageru
Abdel Fattah al-Burhan ya ce kamata y yi wadanda ke kiran gwamnati da ta bayar da kai bori ya hau, su yi kira ga ‘yan tawaye da su mika wuya.

29 Dec, 2025
Nijeriya ta yi watsi da amincewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland a matsayin ‘yantacciyar ƙasa
Nijeriya ta fitar da wata sanarwa ta daban da ke yin Allah wadai da matakin na Isra’ila. Ta kuma sanya hannu kan sanarwar haɗin gwiwa daga ƙasashe fiye da 20.

28 Dec, 2025
Eritrea ta nemi Kwamitin Tsaro na MDD ya yi martani kan amincewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland
Eritrea ta yi kira ga Kwamitin Tsaro na MDD ya yi kakkausan martani kan amincewar da Isra’ila ta yi wa Somaliland, tana gargaɗin cewa matakin zai iya tsunduma yankin da duniya cinkin rashin kwanciyar hankali.

28 Dec, 2025
Mayaƙan RSF kashe mutum 200 a Darfur na Sudan, ciki har da mata da yara: Likitoci
Ƙungiyar Likitoci ta Sudan Doctors Network ta ce waɗanda suka tsira ne suka bayar da rahoton kashe-kashen da mayaƙan Rapid Support Forces suka yi a samamen da suka kai Arewa da Yammacin Darfur.


