‘Rikici mafi girma a duniya’: Kusan mutum miliyan 9.5 sun zama ‘yan gudun hijira a Sudan — UNICEF

Majalisar Ɗinkin Duniya ta yi gargaɗin cewa ba a bayar da cikakkun bayanai game da rikicin Sudan kuma ba a bayar da taimako yadda ya kamata, abin da ke kawo cikas ga masu gudanar da ayyukan jinƙai don biyan matsanantun buƙatun da ke ƙaruwa.
30 Jan, 2026
An ji ƙarar harbe-harbe da fashewar abubuwa a kusa da filin jirgin saman Yamai na Nijar

Filin jirgin saman yana da nisan kilomita 10 daga fadar shugaban kasa kuma kusa da fadar akwai sansanin sojin soji da wasu manyan cibiyoyin soji.
29 Jan, 2026
AU ta buƙaci a kwantar da hankali a Sudan ta Kudu yayin da mutum 180,000 suka rasa muhallansu

Ministan Yada Labarai na Sudan ta Kudu Ateny Wek Ateny ya yi watsi da zarge-zargen cewa gwamnati na kai hari kan fararen hula.
28 Jan, 2026
‘Yan bindiga sun kashe mutum 10 a harin da suka kai sansanin ‘yan sanda a Nijar

Mummunan harin da aka kai a wata babbar cibiyar jigilar ‘yan cirani ya nuna matsin lamba ga jihohin da gwamnatin mulkin soja ke jagoranta yayin da suke kafa sabuwar rundunar yankin.
27 Jan, 2026

Sojojin Sudan sun shiga birnin Dilling na kudancin Kordofan bayan ya shekara 2 a hannun RSF

Shugaban Ghana ya kara wa sojoji albashi

Ba za a samu zaman lafiya a Sudan ba sai an kawar da RSF — Burhan

Sabon rikici ya raba fiye da mutum 180,000 da muhallansu a Sudan ta Kudu

Mutum shida sun rasu, 12 sun jikkata sakamakon ruftawar wurin haƙar zinari a Sudan
23 Jan, 2026
Matsanancin talauci yana raguwa a Ghana – Hukumar Ƙididdiga
A cikin watanni uku kacal fiye da mutum 360,000 ne suka fita daga cikin kangin matsanancin talauci tsakanin watannin Yuli zuwa Satumbar shekarar 2025.

21 Jan, 2026
Wasu da ake zargi ‘yanta’adda ne sun kashe fiye da mutane 30 a Nijar
Tsawon kusan shekaru goma, ‘yanta’adda da ke da alaƙa da Al-Qaeda na kai munanan hare-hare a yankin.

18 Jan, 2026
Sudan: Mutum bakwai sun rasu a harin jirgi maras matuƙi da RSF ta kai a wata kasuwa da ke Kordofan
Ƙungiyar ta ce adadin mutanen da suka mutu a harin ranar Alhamis a kasuwar Dilling ya kai bakwai, yayin da 32 suka jikkata.

18 Jan, 2026
Shugaban Guinea Doumbouya ya yi alkawarin ba zai yi amfani da ofishinsa don biyan buƙatar kansa ba
An rantsar da Doumbouya a hukumance a ranar Asabar a matsayin shugaban Jamhuriyar Guinea bayan ya lashe zaben shugaban ƙasa na 28 ga Disamba da kashi 86.72 cikin 100 na kuri’u

17 Jan, 2026
Yoweri Museveni ya sake lashe zaɓen shugaban ƙasar Uganda
Shugaban Uganda Yoweri Museveni ya lashe zaɓen shugaban ƙasar da aka gudanar a ranar Alhamis bayan hukumar zaɓen ƙasar ta sanar da shi a matsayin wanda ya lashe zaɓen shugaban ƙasar.

16 Jan, 2026
Miliyoyin mutane na cikin hatsari yayin da kayan agaji a Sudan za su ƙare nan da watan Maris: MDD
Mutane fiye da miliyan 21 a yanzu haka suna fuskantar mummunn aƙrancin abinci, in ji Majalisar Ɗinkin Duniya.

15 Jan, 2026
‘Yanta’adda sun kashe mutane 14 a arewa maso yammacin Kamaru, in ji gwamnati
‘Yanta’adda sun kashe mutane 14, rabin su yara ƙanana a wani hari da suka kai a yankin arewa maso yammacin Kamaru inda ake magana da Turancin Ingila a ranar Talata, in ji kafar watsa labarai ta gwamnati.

14 Jan, 2026
Sojojin Sudan sun daƙile harin RSF a Kudancin Kordofan
Da yake magana da Anadolu a ranar Laraba, majiyoyin sun ce rundunonin soji sun yi fito na fito da harin tun da wuri a safiyar, wanda ya yi nufin jawo asarar rayuka da kayan aiki kuma suka tilasta wa maharan janyewa.

14 Jan, 2026
Uganda ta ba da umarnin katse intanet a yayin da ake gudanar da zaɓen shugaban ƙasa
A lokacin zaɓen da ya gabata a 2021 Uganda ta katse intanet a faɗin ƙasar – zaɓen da aka yi zargin an tafka maguɗi sannan gwamnati ta musguna wa ‘yan adawa.

12 Jan, 2026
Yaƙin Sudan: Ɗaruruwan mutane suntsere daga gidajensu a Kudancin Kordofan sakamakon sabbin hare-hare
Ɗaruruwan mutane ne suka bar gidajensu bayan da aka samu sabbin hare-hare a birnin Kadugli da ke Kudancin Kordofan.


