7 May, 2025

Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa

Gwamnatin sojojin Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da Lamuran ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, tana bayyana kasar a matsayin “mai yin katsalandan.”

2023 08 27t170711z 1231249853 rc2 w2akxgal rtrmadp 3 sudan politics main

27 Apr, 2025

An kashe sojojin Nijar 12 kusa da iyakokin Mali da Burkina Faso

A wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar, ta ce an kama wasu mutum biyu da ake zargi da hannu a harin.

asset 20498894 tun a 26 ga yulin hame tiani yake mulki hoto others 1 scaled

26 Apr, 2025

Burkina Faso ta bai wa wani kamfanin Rasha lasisin haƙar zinari

Gwamnatin ta ɗauki wannan matakin ne a yunƙurinta na ƙara samun kuɗin shiga daga ɓangaren zinari a daidai lokacin da farashin zinarin ya yi sama a kasuwar duniya.

2023 07 29t132124z 1601967713 rc2 4eu rtrmadp 3 russia africa forum 1 scaled

26 Apr, 2025

Shirin WFP zai rage tallafin abinci a Sudan saboda katse zuwan kudade

Hukumar ta MDD ta ce tana fama da ƙarancin kuɗaɗe da suka kai dala miliyan 698 daga kusan dala miliyan 800 da ta buƙaci masu taimako su bayar don a agazawa mutane miliyan bakwai daga watan Mayu zuwa Satumba.

2024 04 30t110559z 447288115 rc2n rmadp 3 sudan politics hunger aid scaled

25 Apr, 2025

An samu mace-mace bayan ruftawar mahaƙar ma’adinai a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Gwamnan lardin da ‘yan tawaye suka naɗa ya ɗora alhaƙin ruftawar mahaƙar ma’adinkan yadda ake gina ramukan haƙar zinare ba tare da tsari ko kula ba—lamarin da ke yawan janyo hatsari a wuraren haƙar ma’adinai a gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo.

2020 09 11t000000z 770706313 rc2nwi94kgc6 rtrmadp 3 congo mining scaled

24 Apr, 2025

Benin ta tabbatar da kisan sojojinta 54 a harin da kungiyar JNIM ta Al Qa’ida ta kai a makon jiya

Mai magana da yawun gwamnatin Wilfried Léandre Houngbédji ce an kuma kashe mahara 33 a a karawar da suka yi da sojojin Benin, kuma an samu waɗadanda suka ji raunuka da dama a ɓangarorin biyu.

afp tv 20250423 pol ben unrestattack 43ac8cp en

23 Apr, 2025

Gertrude Torkornoo: Shugaba Mahama ya dakatar da Alƙaliyar Alƙalan Ghana daga aiki

An dakatar da Gertrude Torkornoo daga muƙaminta ne sakamakon wasu koke guda uku da aka gabatar a kanta.

1741769933186 vbe01p 2024 12 14t124637z 684040865 rc2f 9 rtrmadp 3 ghana politics mahama scaled

22 Apr, 2025

ECOWAS za ta yi taro a kan ficewar Burkina Faso da Mali da Nijar

Sanarwar ta bayyana cewa taron zai kuma fayyace sauran batutuwa masu muhimmanci ga yankin.

2025 03 30t124532z 1609237579 rc2vpba4n278 rtrmadp 3 niger defence scaled

21 Apr, 2025

Gwamnatin Trump tana shirin rufe ofisoshin jakadancinta a faɗin Afirka

Amurka tana shirin rufe ofisoshin jakadancinta a Eritrea, Gambia, Kudancin Sudan, Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo, Lesotho, da kuma Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya.

1745241647130 u9sta4 2025 03 04t164146z 2053461858 rc2g6davy3z0 rtrmadp 3 usa hungary 2 scaled

21 Apr, 2025

Ƙungiyar JNIM ta ɗauki alhakin kai hari kan sojojin Benin

Majiyoyin tsaro sun bayyana aƙalla sojoji 70 aka kashe a yayin harin da aka kai, wanda shi ne hari mafi muni a kan sojojin Benin da aka taɓa kaiwa.

gn8eyvewgaekpj8
Loading...