Shugaban Ghana nemi kasashen Afirka su tsayar da manufa daya gabanin taron G20

“Idan Afirka ta haɗa kai bisa manufa ɗaya, za ta iya rinjayar ƙalubalen basussukanta tare da samar da ci-gaba ga jikokinmu na Afirka da za su zo nan gaba,” in ji Shugaba John Mahama.
13 May, 2025
Aljeriya ta kori jami’an leƙen asirin Faransa biyu daga ƙasarta kan kama su da fasfon bogi

Tashar talabijin ta Aljeriya ta ruwaito cewa mutanen biyu suna aiki ne ƙarƙashin Ma’aikatar Harkokin Cikin Gida ta Faransa, a sashen Tsaron Cikin Gida, kuma sun “gaza bin ƙa’idojin doka” wajen shiga kasar Aljeriya.
11 May, 2025
Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 62 a Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Ruwan saman da aka rinƙa sheƙawa ya ƙara wa ambaliyar ƙarfi, inda ruwan ya shafe gidaje da kuma katse hanyoyin sadarwa.
11 May, 2025
Gwamnatin Nijar ta haramta fitar da dabbobi daga ƙasar gabanin Sallar Layya

Gwamnatin ta Nijar ta haramta fitar da shanu da raguna da awaki da raƙuma gabannin Babbar Sallah domin daƙile irin yadda farashinsu ke tashin gwauron zabi.
11 May, 2025

Yakin Sudan: Jiragen yaki marasa matuka sun yi luguden wuta a Port Sudan

Rikici a Sudan ta Kudu ya hana kai kayan agaji ga yara 60,000 da ke fama da tsananin yunwa

Mayaƙan RSF sun ƙaddamar da sabbin hare-hare a gabashi da kudancin Sudan

Tawagar IMF ta gana da Firaministan Nijar game da garambawul kan tattalin arzikin ƙasar

Jirgin ruwa na biyu ɗauke da kayan tallafi daga Turkiyya ya isa Sudan ana tsaka da yaƙi
7 May, 2025
Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa
Gwamnatin sojojin Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da Lamuran ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, tana bayyana kasar a matsayin “mai yin katsalandan.”

27 Apr, 2025
An kashe sojojin Nijar 12 kusa da iyakokin Mali da Burkina Faso
A wata sanarwa da rundunar sojin ta fitar, ta ce an kama wasu mutum biyu da ake zargi da hannu a harin.

26 Apr, 2025
Burkina Faso ta bai wa wani kamfanin Rasha lasisin haƙar zinari
Gwamnatin ta ɗauki wannan matakin ne a yunƙurinta na ƙara samun kuɗin shiga daga ɓangaren zinari a daidai lokacin da farashin zinarin ya yi sama a kasuwar duniya.

26 Apr, 2025
Shirin WFP zai rage tallafin abinci a Sudan saboda katse zuwan kudade
Hukumar ta MDD ta ce tana fama da ƙarancin kuɗaɗe da suka kai dala miliyan 698 daga kusan dala miliyan 800 da ta buƙaci masu taimako su bayar don a agazawa mutane miliyan bakwai daga watan Mayu zuwa Satumba.

25 Apr, 2025
An samu mace-mace bayan ruftawar mahaƙar ma’adinai a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo
Gwamnan lardin da ‘yan tawaye suka naɗa ya ɗora alhaƙin ruftawar mahaƙar ma’adinkan yadda ake gina ramukan haƙar zinare ba tare da tsari ko kula ba—lamarin da ke yawan janyo hatsari a wuraren haƙar ma’adinai a gabashin Jamhuriyar Dimokraɗiyyar Kongo.

24 Apr, 2025
Benin ta tabbatar da kisan sojojinta 54 a harin da kungiyar JNIM ta Al Qa’ida ta kai a makon jiya
Mai magana da yawun gwamnatin Wilfried Léandre Houngbédji ce an kuma kashe mahara 33 a a karawar da suka yi da sojojin Benin, kuma an samu waɗadanda suka ji raunuka da dama a ɓangarorin biyu.

23 Apr, 2025
Gertrude Torkornoo: Shugaba Mahama ya dakatar da Alƙaliyar Alƙalan Ghana daga aiki
An dakatar da Gertrude Torkornoo daga muƙaminta ne sakamakon wasu koke guda uku da aka gabatar a kanta.

22 Apr, 2025
ECOWAS za ta yi taro a kan ficewar Burkina Faso da Mali da Nijar
Sanarwar ta bayyana cewa taron zai kuma fayyace sauran batutuwa masu muhimmanci ga yankin.

21 Apr, 2025
Gwamnatin Trump tana shirin rufe ofisoshin jakadancinta a faɗin Afirka
Amurka tana shirin rufe ofisoshin jakadancinta a Eritrea, Gambia, Kudancin Sudan, Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo, Lesotho, da kuma Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya.

21 Apr, 2025
Ƙungiyar JNIM ta ɗauki alhakin kai hari kan sojojin Benin
Majiyoyin tsaro sun bayyana aƙalla sojoji 70 aka kashe a yayin harin da aka kai, wanda shi ne hari mafi muni a kan sojojin Benin da aka taɓa kaiwa.



