Masu zanga-zangar goyon bayan Falasdinu sun kori jakadan Isra’ila daga harabar jami’ar Senegal

Bidiyoyi sun nuna ɗaliban suna ɗaga tutuar Falasɗinu, suna rere take “A ‘Yantar da Falaɗinawa” kuma suna yi wa sabon jakadan ihu.
28 May, 2025
Cutar kwalara ta yi ƙamari a Sudan yayin da yaƙi yake hana kula da marasa lafiya

Mafi yawan marasa lafiyan a Khartoum suke, inda a makonnin baya bayan nan wutar lantarki da ruwan sha suka katse, sakamakon hare-haren sama da ake zargin rundunar (RSF) ke kaiwa.
27 May, 2025
Ɗaruruwan mutane sun kamu da cutar kwalara a Sudan

Ministan Lafiya na Sudan, Haitham Mohamed Ibrahim ya ce ana samun aƙalla mutum 600 zuwa 700 da ke kamuwa da cutar ta kwalara a kowane mako tun daga watan da ya gabata.
25 May, 2025
Nijar ta kori duka ‘yan ƙasashen waje da suka shafe shekara huɗu suna aiki a kamfanin mai na CNPC

Gwamnatin Nijar ta bayar da wa’adin 31 ga Mayun 2025 ga duka ma’aikatan su fice daga ƙasar, kamar yadda wata wasiƙa da Ministan Man Fetur na Nijar Dakta Sahabi Dumarou ya aika wa kamfanin ta nuna.
24 May, 2025

Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo ta cire wa tsohon shugabanta Joseph Kabila rigar kariya

Masu hakar ma’adanai kusan 300 sun makale a karkashin kasa a Afirka ta Kudu

Amurka za ta saka wa Sudan takunkumi kan zargin amfani da makamai masu guba

Abu biyar da suka faru a tattaunawar Trump da Shugaban Afirka ta Kudu, Ramaphosa

ECOWAS na duba yiwuwar kafa runduna yayin da hare-haren ‘yan bindiga ke kara yawaita
20 May, 2025
An yi wa shafin rundunar ‘yan sandan Tanzania kutse an sanar da mutuwar Shugabar Ƙasa Samia
‘Yan sandan sun ce “labarin ƙaryar”, wanda tuni aka cire shi daga shafin nasu, wasu masu kutse ne suka wallafa shi tun farko.

20 May, 2025
An samu akalla gawawwaki 58 da ba a tantance su ba a wani asibiti a Libya
Minsitan cikin gida na Libya ya ce an gano gawawwakin ne a wajen adana gawawwaki a wata mutuware a Asibitin Abu salim a birnin Tarabulus

19 May, 2025
Shugaban soji na Sudan, Burhan ya naɗa sabon firaministan ƙasar
Shugaban Majalisar Tsaron Sudan, Janar Abdel Fattah al-Burhan, ya naɗa Kamil El-Tayib Idris, wani tsohon jami’in Majalisar Dinkin Duniya, a matsayin Firaministan Sudan.

19 May, 2025
Kotun MDD za ta yanke hukunci kan rikicin Gabon da Equatorial Guinea kan yankuna masu arzikin mai
Rikicin dai ya samo asali ne tun a shekarar 1900, lokacin da ƙasashen Faransa da Sifaniya da suka yi mulkin mallaka suka rattaba hannu kan wata yarjejeniya a birnin Pariskan da nufin samar da iyakokin ƙasashen biyu.

18 May, 2025
Ɗan ƙunar-baƙin-wake ya kashe mutum 11 a Mogadishu babban birnin Somalia
Mutumin ya tayar da bam ɗin ne a daidai lokacin da wasu matasa masu neman shiga aikin soja suka yi jerin-gwano a wajen wani sansanin soji a Mogadishu.

17 May, 2025
Ghana ta kama ‘yan kasashen waje fiye da 2,000 da suka shiga kasar ba bisa ka’ida ba
Yawancin waɗanda aka kama a samamen sun fito ne daga Burkina Faso da ke maƙwabtaka, wadda ke ƙarƙashin mulkin soja, da kuma daga Togo. Wasu daga cikin su sun fito ne daga nesa kamar Najeriya.

16 May, 2025
Sojoji sun ‘ɗauke’ tsohon Firaiministan Chadi Succes Masra
An tafi da Succes Masra, wanda ke jagorantar ‘yan adawa a Chadi zuwa wani wuri da ba a san ko ina ba ne, in ji jam’iyyarsa.

16 May, 2025
Gwamnatin Nijar ta haramta achaɓa a wasu sassan yankin Dosso
Gwamnan yankin Dosso ya ce babban dalilin saka haramcin shi ne daƙile zirga-zirgar ‘yan ta’adda waɗanda suke amfani da babura domin sufuri.

15 May, 2025
Mayakan RSF sun kai harin da ya katse lantarki a Khartoum
Katsewar lantarki ta dakatar da ayyuka, da ta’azzara wahalhalun da mutane ke sha, in ji hukumar lantarki ta kasar.

14 May, 2025
Hajjin 2025: Jirgin farko dauke da alhazai 363 ‘yan Nijar ya tashi zuwa Saudiyya
A bana dai maniyyata 15,891 ne daga Nijar za su yi aikin Hajji



