20 May, 2025

An yi wa shafin rundunar ‘yan sandan Tanzania kutse an sanar da mutuwar Shugabar Ƙasa Samia

‘Yan sandan sun ce “labarin ƙaryar”, wanda tuni aka cire shi daga shafin nasu, wasu masu kutse ne suka wallafa shi tun farko.

2022 04 15t153404z 1313438750 rc2qnt9xa8kt rtrmadp 3 usa tanzania 1 scaled

20 May, 2025

An samu akalla gawawwaki 58 da ba a tantance su ba a wani asibiti a Libya

Minsitan cikin gida na Libya ya ce an gano gawawwakin ne a wajen adana gawawwaki a wata mutuware a Asibitin Abu salim a birnin Tarabulus

thumbs b c e7062b36a8fc9bd68aa1e3a76b284ea6

19 May, 2025

Shugaban soji na Sudan, Burhan ya naɗa sabon firaministan ƙasar

Shugaban Majalisar Tsaron Sudan, Janar Abdel Fattah al-Burhan, ya naɗa Kamil El-Tayib Idris, wani tsohon jami’in Majalisar Dinkin Duniya, a matsayin Firaministan Sudan.

sudan 12583 main

19 May, 2025

Kotun MDD za ta yanke hukunci kan rikicin Gabon da Equatorial Guinea kan yankuna masu arzikin mai

Rikicin dai ya samo asali ne tun a shekarar 1900, lokacin da ƙasashen Faransa da Sifaniya da suka yi mulkin mallaka suka rattaba hannu kan wata yarjejeniya a birnin Pariskan da nufin samar da iyakokin ƙasashen biyu.

world court israel palestinians 18616

18 May, 2025

Ɗan ƙunar-baƙin-wake ya kashe mutum 11 a Mogadishu babban birnin Somalia

Mutumin ya tayar da bam ɗin ne a daidai lokacin da wasu matasa masu neman shiga aikin soja suka yi jerin-gwano a wajen wani sansanin soji a Mogadishu.

2025 05 18t113011z 1194320514 rc2 axmugd rtrmadp 3 somalia security scaled

17 May, 2025

Ghana ta kama ‘yan kasashen waje fiye da 2,000 da suka shiga kasar ba bisa ka’ida ba

Yawancin waɗanda aka kama a samamen sun fito ne daga Burkina Faso da ke maƙwabtaka, wadda ke ƙarƙashin mulkin soja, da kuma daga Togo. Wasu daga cikin su sun fito ne daga nesa kamar Najeriya.

president john mahama

16 May, 2025

Sojoji sun ‘ɗauke’ tsohon Firaiministan Chadi Succes Masra

An tafi da Succes Masra, wanda ke jagorantar ‘yan adawa a Chadi zuwa wani wuri da ba a san ko ina ba ne, in ji jam’iyyarsa.

17797277 0 20 5915 3331

16 May, 2025

Gwamnatin Nijar ta haramta achaɓa a wasu sassan yankin Dosso

Gwamnan yankin Dosso ya ce babban dalilin saka haramcin shi ne daƙile zirga-zirgar ‘yan ta’adda waɗanda suke amfani da babura domin sufuri.

1747384437307 tyl47w 2023 06 26t050042z 85506852 rc2mn rmadp 3 nigeria petrol neighbours scaled

15 May, 2025

Mayakan RSF sun kai harin da ya katse lantarki a Khartoum

Katsewar lantarki ta dakatar da ayyuka, da ta’azzara wahalhalun da mutane ke sha, in ji hukumar lantarki ta kasar.

aa 37484802

14 May, 2025

Hajjin 2025: Jirgin farko dauke da alhazai 363 ‘yan Nijar ya tashi zuwa Saudiyya

A bana dai maniyyata 15,891 ne daga Nijar za su yi aikin Hajji

1745488178691 d96lw 2022 10 18t112135z 1956441212 rc2 rmadp 3 nigeria economy migration scaled
Loading...