29 Jul, 2025

Nijar da Rasha sun rattaba hannu kan yarjejeniyar makamashin nukiliya da haƙar yuraniyom

Kamfanin dillancin labaran Nijar (ANP) ya ruwaito cewa ƙasashen biyu sun sanya hannu a yarjejeniyar ce ranar Litinin yayin ganawar shugaban Nijar, Janar Abdourahamane Tiani, da wata tawagar Rasha ƙarƙashin jagorancin ministan makamashi, Mista Sergei

e47b64dd6bdd14f84d934a085b4b0db275ebddb33a700dc50b0bef41c96a3851

27 Jul, 2025

Amurka ta dakatar da ayyukan bayar da biza a ofishin jakadancinta na Nijar

Ma’aikatar Harkokin Wajen Amurka ta ce wannan matakin da ta ɗauka kan Nijar zai ci gaba da kasancewa har sai ta warware matsalolin da take da su da ƙasar.

5ba16774974970db03fd38f087954180c84c186bafe675f48c841c975fc97ce8 main

26 Jul, 2025

Senegal ta haramta amfani da babura a kusa da iyakarta da Mali

Dokar hana amfani da baburan wadda za ta rinƙa aiki daga tsakar dare zuwa wayewar gari ta shafi yankin Bakel na Senegal, wanda ke da tsayin kilomita 230 a kan iyaka da Mali.

1753533940169 czemnc 92144cdf3925c13850fb71829d6ba4a5a6697a40abdcebe30338c825e27cbb83

26 Jul, 2025

Mutum fiye da 1.3M sun koma gida Sudan, MDD na buƙatar ƙarin tallafi

Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci yi gaggawar ƙara tallafin kuɗi domin farfaɗo da yankunan da rikici ya ɗaiɗaita, yayin da ‘yan Sudan da rikici ya raba da muhallansu suka fara komawa gida.

1753511967471 sgcp2 14274e7ed645fc603704e6654f09cf80aa7206652ad3563fa13a7a1a3129fd7c

2 Jun, 2025

‘Yan ta’adda sun ƙwace sansanin soji a Mali, sun ‘kashe sojoji fiye da 30’

Tun farkon watan Mayu, an ruwaito cewa fiye da sojoji 400 sun rasa rayukansu a hannun ‘yan bindiga a sansanoni da garuruwa a Mali, Nijar, da Burkina Faso.

mali abuses 43136

1 Jun, 2025

Shugaba Tiani na Nijar ya ce har yanzu Faransa ba ta daina yi musu bi-ta-da-ƙulli ba

Shugaban Tiani ya zargi Faransa da hannu a kusan duka rikice-rikicen da suka faru a ƙasashen duniya waɗanda suka haɗa da Pakistan da Afghanistan da Iraƙi da Syria da Libiya.

e012a79c929982e913cc41f2d1af450e54cadcee9d5f3173a5b480f10b1c63ea

30 May, 2025

Mutum fiye da 1,300 sun kamu da cutar kwalara a cikin kwana guda a Sudan

Ko a ranar Laraba sai da ma’aikatar lafiya ta Jihar Khartoum ta sanar da samun mutum 942 da suka kamu da cutar kwalara da kuma mutuwar mutum 25 a ranar Talata, yayin da a ranar Litinin aka samu mutum 1,177 da suka kamu da cutar da mutuwar mutum 25.

4257876ac3c27a1aa7f2f7377af962e4143d3c56b93f8c88ee525ed9bce27299

29 May, 2025

Sidi Ould Tah ya zama sabon Shugaban Bankin Raya Ƙasashen Afirka AfDB

Masanin tattalin arzikin mai shekaru 60 da haihuwa shi ne na ƙarshe da ya bayyana aniyarsa ta tsayawa takara kuma ya gudanar da yakin neman zaɓe inda ya bayyana shekaru 10 da ya yi a matsayin Shugaban Bankin Larabawa na Bunkasa Tattalin Arzikin Afirk

af3ff7d0cacba0e8db7fbaa132bdfbcda2e7623ddbf48cdb28e196feebe4c220

29 May, 2025

An yanke wa wata mata ‘yar Afirka ta Kudu hukuncin daurin rai da rai saboda sayar da ‘yarta

An yanke wa Racquel Smith da wasu mutane biyu da aka gurfanar da su tare hukuncin daurin rai da rai saboda safarar bil’adama, da kuma hukuncin shekara 10 saboda satar mutane

kelly 1

28 May, 2025

ECOWAS ‘tana da ƙwarin gwiwar’ cewa Burkina Faso, Mali da Nijar za su koma cikin kungiyar

Ƙungiyar ECOWAS ta Yammacin Afirka ta ce, tana da ƙarin gwiwar cewa Burkina Faso da Mali da Nijar za su koma cikinta bayan ficewarsu a Janairun 2025.

image 20 202025 05 28t144906 737
Loading...