Shugaban Ghana Mahama ya yi wa fursunoni kusan 1000 afuwa

Sauran sun haɗa da mutum 33 da suke rashin lafiya da mutum 33 da shekaraunsu ya ɗara 70 da mata masu shayarwa biyu da kuma mutum biyu da suka kai ƙara.
19 Aug, 2025
Gwamnatin Nijar ta ƙwato fiye da FCFA biliyan 63.8 a yaƙi da cin hanci

Kamfanin dillancin labaran Nijar ANP ya ruwaito cewa shugaban hukumar yaƙi da cin hanci ta COLDEFF, Kanar Zennou Aghali Moussa, ne ya bayyana wannan a Yamai, babban birnin ƙasar.
18 Aug, 2025
Dakarun RSF na Sudan sun kashe gomman mutane a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Darfur

A makon jiya dakarun RSF sun kai hari a Abu Shouk inda suka kashe fiye da mutum 40, a yayin da suke yunƙurin ƙwace Al Fasher, wuri na ƙarshe da sojojin ƙasar suke da ƙarfi a yankin Darfur.
17 Aug, 2025
Rasha ta yi alƙawarin bai wa Mali da Nijar da Burkina Faso tallafin soji

Ɓangarorin sun rattaba hannu kan wata sanarwa ta haɗin gwiwa game da tattaunawa da yarjejeniya tsakanin ma’aikatar tsaron Rasha da ma’aikatun tsaron ƙasashen AES
15 Aug, 2025

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 23 a Jamruriyar Nijar

Ghana ta rufe gidajen rediyo tara kan saɓa ƙa’idojin watsa labarai

Kwamitin Sulhu na MDD ya yi watsi da yunƙurin RSF na kafa sabuwar gwamnati a Sudan

Ghana ta umarci shugabannin addini su dinga miƙa mata ‘saƙonnin ikirarin wahayi’ don tantancewa

Ma’aikatar Shari’ar Nijar ta yi bayani game da rushe ƙungiyoyin ƙwadago
10 Aug, 2025
An yanke wa tsohon Firaministan Chadi Succes Masra hukuncin ɗaurin shekara 20 a gidan yari
Wata kotu ta musamman a babban birnin Chadi, N’djamena, ta same shi da laifin furta kalaman ƙiyayya da nuna ƙiyayya ga baƙi da kuma tunzura jama’a domin aikata kisan-kiyashi.

10 Aug, 2025
Ƙungiyar RSF ta Sudan ta kashe fararen hula 18 a yammacin Khartoum
Ƙungiyar RSF wadda ke rikici da sojojin Sudan ta kashe mutanen ne a wani hari da suka kai kan ƙauyuka biyu da ke yammacin Khartoum.

9 Aug, 2025
Gwamnatin Nijar ta ƙwace mahaƙar zinari daga kamfanin Australia
Gwamnatocin mulkin soji na Jamhuriyar Nijar da maƙotansu Burkina Faso da Mali sun matsa lamba kan kamfanonin haƙar ma’adanai na ƙasashen waje a shekarun baya bayan na, inda Nijar ta ƙwace kamfanin haƙar yuraniyom na Faransa, Orano a watan Yuni.

8 Aug, 2025
Rundunar Sojin Ghana za ta yi cikakken bincike kan hatsarin helikwafta – Mahama
Shugaban ƙasar ya ce za a yi wa waɗanda suka mutu a hatsarin jana’iza ta ƙasa.

7 Aug, 2025
Ana makokin kwana uku a Ghana sakamakon rasuwar wasu ministoci a hatsarin helikwafta
Ranar Laraba ne dai wani jirgin helikwafta na sojin ƙasar ya yi hatsari, lamarin ya yi sanadin rasuwar ministoci biyu da wasu jami’an ƙasar Ghana.

6 Aug, 2025
Ministan Tsaro da na Muhalli da Kimiyya na Ghana sun rasu a hatsarin helikwafta
Babban hafsan hafsoshin kasar Ghana Julius Debrah ya sanar a ranar Laraba cewa helikwaftan ya yi hatsarin ne yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa Obuasi da ke kudancin Ghana daga Accra babban birnin kasar.

6 Aug, 2025
Shoprite na shirin ficewa daga Ghana da Malawi
A ƙasar Ghana, an taya kantunan kamfanin bakwai da kuma ɗakin ajiya ɗaya a watan Yuni. Yiwuwar cinikin ya faɗa na da ƙarfi sosai, in ji Shoprite.

5 Aug, 2025
Gwamnatin Ghana ta ƙara farashin da manoma za su sayar da cocoa
Ministan kuɗin ƙasar Dakta Cassiel Ato Forson ne ya bayyana ƙarin farashin kokon a wani zaman da aka yi a babban birnin ƙasar Accra.

5 Aug, 2025
Rwanda ta amince za ta karɓi baƙin haure 250 da aka kora daga Amurka
A ‘yan shekarun baya-bayan nan, kasar Rwanda ta sanya kanta a matsayin kasar da kasashen yammacin duniya za su iya koro baƙin haure.

5 Aug, 2025
Nijar za ta sayo na’urori tare da gina sashen gwajin ciwon daji kan dala miliyan biyu
Samo ƙarin labarai da ƙarin haske daga TRT Global cikin harsuna 45. Sun haɗa da batutuwa na duniya siyasa kasuwanci wasanni da sauransu.



