Ranar Iya Karatu ta Duniya: Mutum 13,132 cikin 18,741 sun iya karatu a Jamhuriyar Nijar —Minista

Dakta Elisabeth Shérif ta ce wannan sakamakon ya samu ne sakamakon matakan da shugabannin Nijar suka ɗauka waɗanda suka kamata a yabawa.
8 Sep, 2025
Rikicin ƙabilanci a arewacin Ghana ya kashe mutum 31 tare da raba 48,000 da muhallansu

A ƙarshen watan jiya ne rikicin ƙabilanci ya ɓarke a arewacin Ghana kuma ya yi sanadin mutuwar mutane aƙalla 31 tare da raba kusan 50,000 da muhallansu, kamar yadda jami’ai suka bayyana a ranar Alhamis.
5 Sep, 2025
Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’addar Boko Haram 15 a maɓoyarsu da ke Dajin Sambisa

An kai hare-haren ta sama ne sabbin maɓoyar ‘yan ta’adda da aka gano a Zuwa, dajin Sambisa da ke Arewa maso-gabashin Nijerya, in ji hukumomi a ranar Alhamis.
5 Sep, 2025
Majalisar Dinkin Duniya ta dakatar Ayyukan Taimako ta Jiragen Sama a Nijeriya saboda ƙarancin kuɗaɗe

Dakatar da ayyukan na bayyana karuwar matsin lamba a kokarin tallafin jin kai a yayin da kudaden taimakon da hukumomi da kasashe ke bayar wa ke raguwa.
4 Sep, 2025

Tawagar IMF ta kai ziyara Nijar domin ba da taimako na ƙwararru

Shugaba Mahama na Ghana ya ba da umarnin bincike kan cinikin filayen ƙasar

Tiani ya kafa sabuwar hukumar sa ido kan kafafen yaɗa labarai ta Nijar

Babban Hafsan Hafsoshin Tsaron Nijeriya ya yaba wa Finland kan kama ɗan a-waren Biafra Simon Ekpa

Fiye da mutum 22 sun rasu sakamakon ruftawar wuraren haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Ghana
31 Aug, 2025
Nijar: Ambaliyar ruwa ta kashe yara huɗu a Zinder, gidaje da dama sun rushe
A wani mummunan lamari, wani uba ya samu nasarar ceto yaransa biyu daga cikin huɗu kafin bangon gidansa da aka gina da laka ya ruguje, inda ginin ya hallaka sauran yaran biyun.

31 Aug, 2025
Sojojin Nijar sun daƙile harin kwanton-ɓauna da tarwatsa cibiyar ajiyar kayayyaki ta ‘yan ta’adda
Dakarun na Nijar sun samu wannan nasara ne a jerin samamen da suka kai daga 23 zuwa 28 ga Agusta a yammacin ƙasar.

29 Aug, 2025
Ambaliyar ruwa ta shafi fiye da mutum 110,346 — Gwamnatin Nijar
Kanar-Manjo Salissou Mahaman Salissou ya bayyana cewa ambaliyar ruwa ta bana ta shafi unguwanni 551 da ƙananan hukumomi 95 da kuma iyalai 15,177 a faɗin ƙasar Nijar.

28 Aug, 2025
Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje a ƙauyuka da dama na Sudan
Ɗaruruwan mutane sun rasa muhallansu a Jihar River Nile sannan gomman gine-gine sun rushe sakamakon ruwan sama mai ƙarfi.

28 Aug, 2025
Attajirin Nijeriya Dangote ya ƙulla yarjejeniyar gina kamfanin takin zamani na $2.5bn da Ethiopia
Wannan kamfani, wanda za a fara gina shi nan ba da jimawa ba, yana da girman da zai samar da tan miliyoyin uku na takin zamani a kowace shekara, a cewar Firaministan Habasha.

27 Aug, 2025
Attajirai za su ƙara yawa a Afirka cikin shekaru goma masu zuwa – Rahoto
Afirka Ta Kudu ce ke da kashi 34 cikin 100 na attajiran Afirka yayin da yawan attajiran Nijeriya ya ragu sosai, in ji Rahoton Arziƙin Afirka.

27 Aug, 2025
Nijar za ta taƙaita wuraren samun biza ga wasu ‘yan ƙasashen Turai a wani mataki na mayar da martani
Ofisoshin jakadancin Nijar a Geneva da Ankara da kuma Moscow ne kaɗai suke da izinin bai wa ‘yan wasu ƙasashen Turai bizar shiga ƙasar Nijar.

24 Aug, 2025
Sudan: An yi wa asibiti ruwan harsasai a Arewacin Darfur, an sace mutum takwas
Ana zargin dakarun ƙungiyar RSF da buɗe wuta kan wani asibiti da ke birnin El-Fasher a Arewacin Darfur, tare da sace mata shida da yara biyu daga wani sansanin ‘yan gudun hijira.

22 Aug, 2025
An tsare mawaƙin Ghana Shatta Wale kan zargin wata damfara da aka yi a Amurka ta sayen motar alfarma
Ana zargin Shatta Wale da sayan wata mota ƙirar Lamborghini wadda ake zargin an saye ta ne da kudaden da aka samu daga wata damfara ta dala miliyan $4 da aka yi a Amurka.

21 Aug, 2025
Ambaliya ta halaka aƙalla mutum 47 da kuma raba dubbai da gidajensu a Nijar
Dubban mutane ne ambaliya ta raba da gidajensu tare da kashe dabbobi, in ji hukumomin ƙasar.



