12 Oct, 2025

‘Yan Kamaru na kaɗa ƙuri’a a zaɓen da Paul Biya ke neman wa’adi na takwas

’Yan takara 13 ne suke neman maye gurbin Shugaba Biya ciki har da wasu da suka taɓa kasancewa na hannun damansa a shekarun baya.

2025 10 12t072842z 1 lynxnpel9b038 rtroptp 3 cameroon election biya

11 Oct, 2025

Jirgi maras matuƙi na RSF ya kashe mutum 30 birnin Al-Fasher na Sudan

Kwamitin ‘yan gwagwarmaya na Al-Fasher ya ce jirgin na RSF ya kai harin ne a sansanin ‘yan gudun hijira na Dar al-Arqam da ke cikin harabar wata jami’a inda aƙalla mutum 30 suka rasu.

2025 10 08t115423z 665882626 rc217hapjn8v rtrmadp 3 sudan politics fashir

10 Oct, 2025

Burkina Faso ta ƙi karɓar mutanen da aka kora daga Amurka

Matakin na Burkina Faso ya zo ne a daidai lokacin da ofishin jakadancin Amurka da ke Ouagadougou babban birnin ƙasar ya dakatar da ayyukan biza, matakin da gwamnatin Traore ta kira ”bita-da-ƙulli”.

e11f8cc9fad83a1117631eb7a296f273286a6fac9489ccf9e97763c46e0e2aa2

9 Oct, 2025

Shugaban Kamaru Biya ya yi fitowar ba-zata, ya ƙaddamar da yaƙin neman zaɓe

A baya bayan nan ba a ganin Shugaban Paul Biya a wajen yaƙin neman zaɓe, kasancewar bai jima da dawowa daga Switzerland ba, inda ya shafe kwanaki dama.

2025 10 07t193740z 1718061888 rc247har2t7n rtrmadp 3 cameroon election biya main

14 Sep, 2025

An kashe sojojin Nijar 14 a wani harin kwanton-ɓauna a Tillaberi

Ko a kwanakin baya sai da sojojin Nijar 10 suka rasu yayin arangama da ‘yan ta’adda a kusa da Burkina Faso.

5ca3b44dd718b602c0dcfd0b82aab77b39f0fab44c45ec1c6929a6048d144eae

14 Sep, 2025

Sudan ta yi maraba da ƙoƙarin kawo ƙarshen yaƙi da RSF, ta yi watsi da katsalandan na ƙasashen waje

Wannan na zuwa ne bayan wata sanarwar haɗin gwiwa da Masar da Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa, da Amurka suka fitar inda suka yi kira da tsagaita wuta domin barin kayan agaji shiga sassan Sudan.

toj6lklknvlvbdq75rrr7oqyiy

13 Sep, 2025

Fiye da mutum 240,000 da gidaje 32,251 ambaliyar ruwa ta shafa a Nijar a bana

Kwamitin Kula da Bayar da Kariya ga Ambaliya a Nijar ne ya tabbatar da waɗannan alƙaluma a yayin taronsa na huɗu da aka gudanar a ranar Juma’a, 12 ga Satumbar 2025 a ɗakin taro na ofishin Firaminista.

0c511322d1acebd9e484d3bd6a81749c253ff2ddffebe9b0e32ddb4028f68ccb

11 Sep, 2025

Sojojin Somaliya sun kashe wanda ya shirya yunƙurin kashe Shugaba Hassan Sheikh

Hukumar Leken Asiri da Tsaro ta Somaliya (NISA) ta sanar da cewa dakarunta sun kashe Mohamed Abdi Dhiblaawe Afrax, wani babban kwamandan ƙungiyar Al-Shabaab.

1753465147215 b4i97d 88383b83cd60de8985e21c571933d626a316d476cdbdda3191fba17e3c2134fc

11 Sep, 2025

Ma’aikatan kafar RTN a Nijar sun yi barazanar shiga yajin aiki kan albashi da rashin tsaro

An dai shirya fara yajin aikin ne da tsakar daren ranar Talata 16 ga watan Satumba, sannan kuma a kare a ranar Laraba 17 ga watan Satumba da karfe 11:59 na dare.

3abc42a71bde83defa7ca2d5a688588f2dc10a54fb2d1b758d0d9e7c630ca2ed

9 Sep, 2025

Kamfanin lantarkin Ghana na son ƙara kuɗin wuta da kashi 225 cikin 100

Kamfanin makamashin ya ce wannan babban ƙarin ya zama tilas ne domin kauce wa durƙushewar harkar makamashin da kuma tabbatar da samar da wutan da za a iya dogaro a kai.

5ef5427eefa9df61cb9b4ce3585f1635eb4630446af513e4e7112f0b34b1bd66
Loading...