Nnamdi Kanu: ‘Yan sanda a Abuja sun tarwatsa masu zanga-zangar neman a saki jagoran IPOB na Nijeriya

‘Yan sandan Nijeriya sun harba hayaki mai sa hawaye a ranar Litinin tare da mamaye manyan hanyoyin babban birnin Abuja don dakatar da zanga-zangar adawa da ci gaba da tsare shugaban ‘yan ta’addar aware na Biafra IPOB Nnamdi Kanu.
20 Oct, 2025
Dakarun tsaron Nijar sun kashe ‘yan ta’adda a Jihar Dosso

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar sun ce lamarin ya auku ne a lokacin da wasu ‘yan ta’adda ɗauke da makamai bisa babura suka yi wa dakarun tsaron ƙasar kwanton-ɓauna da bai yi nasara ba.
20 Oct, 2025
A shirye Sojojin Sudan suke domin tattaunawa don dawo da zaman lafiya: Burhan

Kalaman na Burhan na zuwa ne gabanin fara taron ƙasashen Amurka da Saudiyya da Masar da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa wanda za a yi a birnin New York domin lalubo mafita kan yadda za a kawo ƙarshen yaƙin Sudan.
19 Oct, 2025
Dangantaka tsakanin Turkiyya da Afirka ta shiga wani sabon babi mai ƙarfi – Kwamishinar Ƙungiyar AU

Jawabin kwamishinar ya nuna karuwar fahimtar juna tsakanin shugabanni cewa wannan kawance ba kawai yana tasowa ba ne, amma yanzu ya tabbata kuma yana sake fasalin yadda kasashen kudancin duniya ke gudanar da kasuwanci.
18 Oct, 2025

Hotuna: Dubunnan mutane sun halarci jana’izar madugun ‘yan adawa na Kenya Odinga

Sojojin da suka yi juyin mulki a Madagascar sun ce a shirye suke su tattauna da Tarayyar Afirka

Ƙungiyar AU ta dakatar da Madagascar daga cikinta sakamakon juyin mulki a ƙasar

Odinga: Ruto ya ayyana makokin kwana bakwai a Kenya don jimamin mutuwar tsohon firaministan ƙasar

Issa Tchiroma Bakary ya yi iƙirarin lashe zaɓen shugaban ƙasar Kamaru
12 Oct, 2025
‘Yan Kamaru na kaɗa ƙuri’a a zaɓen da Paul Biya ke neman wa’adi na takwas
’Yan takara 13 ne suke neman maye gurbin Shugaba Biya ciki har da wasu da suka taɓa kasancewa na hannun damansa a shekarun baya.

11 Oct, 2025
Jirgi maras matuƙi na RSF ya kashe mutum 30 birnin Al-Fasher na Sudan
Kwamitin ‘yan gwagwarmaya na Al-Fasher ya ce jirgin na RSF ya kai harin ne a sansanin ‘yan gudun hijira na Dar al-Arqam da ke cikin harabar wata jami’a inda aƙalla mutum 30 suka rasu.

10 Oct, 2025
Burkina Faso ta ƙi karɓar mutanen da aka kora daga Amurka
Matakin na Burkina Faso ya zo ne a daidai lokacin da ofishin jakadancin Amurka da ke Ouagadougou babban birnin ƙasar ya dakatar da ayyukan biza, matakin da gwamnatin Traore ta kira ”bita-da-ƙulli”.

9 Oct, 2025
Shugaban Kamaru Biya ya yi fitowar ba-zata, ya ƙaddamar da yaƙin neman zaɓe
A baya bayan nan ba a ganin Shugaban Paul Biya a wajen yaƙin neman zaɓe, kasancewar bai jima da dawowa daga Switzerland ba, inda ya shafe kwanaki dama.

14 Sep, 2025
An kashe sojojin Nijar 14 a wani harin kwanton-ɓauna a Tillaberi
Ko a kwanakin baya sai da sojojin Nijar 10 suka rasu yayin arangama da ‘yan ta’adda a kusa da Burkina Faso.

14 Sep, 2025
Sudan ta yi maraba da ƙoƙarin kawo ƙarshen yaƙi da RSF, ta yi watsi da katsalandan na ƙasashen waje
Wannan na zuwa ne bayan wata sanarwar haɗin gwiwa da Masar da Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa, da Amurka suka fitar inda suka yi kira da tsagaita wuta domin barin kayan agaji shiga sassan Sudan.

13 Sep, 2025
Fiye da mutum 240,000 da gidaje 32,251 ambaliyar ruwa ta shafa a Nijar a bana
Kwamitin Kula da Bayar da Kariya ga Ambaliya a Nijar ne ya tabbatar da waɗannan alƙaluma a yayin taronsa na huɗu da aka gudanar a ranar Juma’a, 12 ga Satumbar 2025 a ɗakin taro na ofishin Firaminista.

11 Sep, 2025
Sojojin Somaliya sun kashe wanda ya shirya yunƙurin kashe Shugaba Hassan Sheikh
Hukumar Leken Asiri da Tsaro ta Somaliya (NISA) ta sanar da cewa dakarunta sun kashe Mohamed Abdi Dhiblaawe Afrax, wani babban kwamandan ƙungiyar Al-Shabaab.

11 Sep, 2025
Ma’aikatan kafar RTN a Nijar sun yi barazanar shiga yajin aiki kan albashi da rashin tsaro
An dai shirya fara yajin aikin ne da tsakar daren ranar Talata 16 ga watan Satumba, sannan kuma a kare a ranar Laraba 17 ga watan Satumba da karfe 11:59 na dare.

9 Sep, 2025
Kamfanin lantarkin Ghana na son ƙara kuɗin wuta da kashi 225 cikin 100
Kamfanin makamashin ya ce wannan babban ƙarin ya zama tilas ne domin kauce wa durƙushewar harkar makamashin da kuma tabbatar da samar da wutan da za a iya dogaro a kai.



