Mayaƙan RSF sun ƙaddamar da sabbin hare-hare a gabashi da kudancin Sudan

RSF ta kai sabbin hare-haren ne a babban sansanin sojin ruwa da ke wajen Port Sudan, da kuma wasu daga cikin defo-defo na fetur a kudancin birnin Kosti, kamar yadda wata majiyar soji da ta buƙaci a sakaya sunanta ta bayyana.
8 May, 2025
Tawagar IMF ta gana da Firaministan Nijar game da garambawul kan tattalin arzikin ƙasar

“Nijar za ta iya dogaro kan IMF saboda muna da dangantaka mai kyau, musamman ta ɓangaren samar da rance da kuma juriya na ɗorewa [na lamurra],” in ji jami’in na IMF.
7 May, 2025
Jirgin ruwa na biyu ɗauke da kayan tallafi daga Turkiyya ya isa Sudan ana tsaka da yaƙi

Daga abinci zuwa sauran kayan bukatun yau da kullum – tallafin jinƙai na Turkiyya na ci gaba da zuwa yankuna, tana tunatar da cewa rikici na iya raba kawuna, amma tausayi na hade su.
7 May, 2025
Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa

Gwamnatin sojojin Sudan ta yanke alaƙar diflomasiyya da Lamuran ƙasar Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa, tana bayyana kasar a matsayin “mai yin katsalandan.”
7 May, 2025

An kashe sojojin Nijar 12 kusa da iyakokin Mali da Burkina Faso

Burkina Faso ta bai wa wani kamfanin Rasha lasisin haƙar zinari

Shirin WFP zai rage tallafin abinci a Sudan saboda katse zuwan kudade

An samu mace-mace bayan ruftawar mahaƙar ma’adinai a gabashin Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo

Benin ta tabbatar da kisan sojojinta 54 a harin da kungiyar JNIM ta Al Qa’ida ta kai a makon jiya
23 Apr, 2025
Gertrude Torkornoo: Shugaba Mahama ya dakatar da Alƙaliyar Alƙalan Ghana daga aiki
An dakatar da Gertrude Torkornoo daga muƙaminta ne sakamakon wasu koke guda uku da aka gabatar a kanta.

22 Apr, 2025
ECOWAS za ta yi taro a kan ficewar Burkina Faso da Mali da Nijar
Sanarwar ta bayyana cewa taron zai kuma fayyace sauran batutuwa masu muhimmanci ga yankin.

21 Apr, 2025
Gwamnatin Trump tana shirin rufe ofisoshin jakadancinta a faɗin Afirka
Amurka tana shirin rufe ofisoshin jakadancinta a Eritrea, Gambia, Kudancin Sudan, Jamhuriyar Dimokradiyyar Kongo, Lesotho, da kuma Jamhuriyar Afirka Ta Tsakiya.

21 Apr, 2025
Ƙungiyar JNIM ta ɗauki alhakin kai hari kan sojojin Benin
Majiyoyin tsaro sun bayyana aƙalla sojoji 70 aka kashe a yayin harin da aka kai, wanda shi ne hari mafi muni a kan sojojin Benin da aka taɓa kaiwa.

21 Apr, 2025
Ƙungiyar JNIM ta ɗauki alhakin kai hari kan sojojin Benin
Majiyoyin tsaro sun bayyana aƙalla sojoji 70 aka kashe a yayin harin da aka kai, wanda shi ne hari mafi muni a kan sojojin Benin da aka taɓa kaiwa.

21 Apr, 2025
Mutane sun mutum a wani sabon hari da RSF ta kai yankin Darfur na Sudan
Tsawon kwanaki da dama, RSF na ci gaba da harba makaman roka a El-Fasher, wanda ya yi sanadiyar mutuwar ɗaruruwan mutane da jikkata wasu, a cewar hukumomin Sudan da Majalisar Ɗinkin Duniya.

21 Apr, 2025
Fursunoni fiye da 100 sun tsere daga gidan yari a Chadi
Rahotanni sun ce fursunonin sun yi musayar wuta da masu gadi a lokacin da wani gwamnan jiha ya kai musu ziyara inda har suka jikkata gwamnan.

21 Apr, 2025
Adadin waɗanda suka mutum a hatsarin kwale-kwale a Jamhuriyar Kongo ya kai 148
Gobara ce ta tashi a cikin kwale-kwalen na katako mai ɗauke da kusan mutum 500 sakamakon abinci da wata mata ke dafawa a ciki, lamarin da ya jawo kwale-kwalen ya kife.

21 Apr, 2025
Ministocin ƙasashen yankin Tafkin Chadi sun ƙaddamar da rigakafin cutar shan-inna na haɗin-gwiwa
Ministocin sun ƙaddamar da rigakafin cutar ne a daidai lokacin da wani sabon nau’i na cutar ke ƙara bazuwa.

21 Apr, 2025
Shugaban Nijar Abdourahmane Tiani ya naɗa sabbin ministoci
Shugaban Jamhuriyar Nijar Abdourahmane Tiani ya yi garambawul ga majalisar ministocinsa inda ya ƙara yawansu daga 23 zuwa 26 tare da naɗa sabbin ministoci takwas.


