28 May, 2025

Muhimman abubuwan da suka kamata ku sani game da tarihin ECOWAS

Yayin da ƙungiyar raya tattalin arziƙin ƙasashen Yammacin Afirka (ECOWAS) take cika shekara 50 da kafawa, ana bikin cikar ƙungiyar shekara 50 da kafuwa a birnin Legas na Nijeriya.

2025 01 29t090006z 1 lynxnpel0s0a0 rtroptp 3 mali politics ecowas

28 May, 2025

Masu zanga-zangar goyon bayan Falasdinu sun kori jakadan Isra’ila daga harabar jami’ar Senegal

Bidiyoyi sun nuna ɗaliban suna ɗaga tutuar Falasɗinu, suna rere take “A ‘Yantar da Falaɗinawa” kuma suna yi wa sabon jakadan ihu.

capture

27 May, 2025

Cutar kwalara ta yi ƙamari a Sudan yayin da yaƙi yake hana kula da marasa lafiya

Mafi yawan marasa lafiyan a Khartoum suke, inda a makonnin baya bayan nan wutar lantarki da ruwan sha suka katse, sakamakon hare-haren sama da ake zargin rundunar (RSF) ke kaiwa.

sudan daily life 27391

25 May, 2025

Ɗaruruwan mutane sun kamu da cutar kwalara a Sudan

Ministan Lafiya na Sudan, Haitham Mohamed Ibrahim ya ce ana samun aƙalla mutum 600 zuwa 700 da ke kamuwa da cutar ta kwalara a kowane mako tun daga watan da ya gabata.

2014 05 27t120000z 2095473567 gm1ea5s03s001 rtrmadp 3 south sudan main

24 May, 2025

Nijar ta kori duka ‘yan ƙasashen waje da suka shafe shekara huɗu suna aiki a kamfanin mai na CNPC

Gwamnatin Nijar ta bayar da wa’adin 31 ga Mayun 2025 ga duka ma’aikatan su fice daga ƙasar, kamar yadda wata wasiƙa da Ministan Man Fetur na Nijar Dakta Sahabi Dumarou ya aika wa kamfanin ta nuna.

agents chinois cnpc

23 May, 2025

Jamhuriyar Dimokuraɗiyyar Kongo ta cire wa tsohon shugabanta Joseph Kabila rigar kariya

Ana zargin Kabila a DRC da aikata laifukan cin zarafin ɗan’adam, musamman goyon bayan tawaye a gabashin ƙasar, ciki har da rawar da ake zargin ya taka a kisan gilla na fararen hula da ma’aikata

2025 05 23t090755z 649098996 rc2m3da8j2zf rtrmadp 3 congo politics

23 May, 2025

Masu hakar ma’adanai kusan 300 sun makale a karkashin kasa a Afirka ta Kudu

Kakakin kamfanin haƙar ma’adanan na Sibanye ya ce duka ma’aikatan suna cikin ƙoshin lafiya kuma mun san inda suke, sannan kamfnain yana ƙoƙarin tura musu da abinci.

gettyimages 1244685057

23 May, 2025

Amurka za ta saka wa Sudan takunkumi kan zargin amfani da makamai masu guba

Ana sa ran takunkumin zai fara aiki a ranar 6 ga watan Yuni, bayan an wallafa shi a cikin kundin bayanai na Amurka.

8110eb37 77f8 45a7 9309 4a1eb66da774

22 May, 2025

Abu biyar da suka faru a tattaunawar Trump da Shugaban Afirka ta Kudu, Ramaphosa

Shugaban Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ya ce ya ji daɗin taron bayan da kwanton ɓaunar Shugaban Amurka Donald Trump ya yi, wanda ya yi kamar yadda Shugaban Amurka ya yi wa Shugaban Yasar Ukrain Volodymyr Zelenskyy da suka gabata

gettyimages 2216313099

22 May, 2025

ECOWAS na duba yiwuwar kafa runduna yayin da hare-haren ‘yan bindiga ke kara yawaita

ECOWAS ta ce shirye-shiryen kafa “rundunar yaƙi da ta’addanci a yankin” da aka daɗe ana jira “sun kankama” yayin da Yammacin Afirka ke yaƙi da farfaɗowar hare-haren ‘yan ta’adda.

2025 03 30t124532z 1609237579 rc2vpba4n278 rtrmadp 3 niger defence
Loading...