3 Dec, 2025

Ghana na shirin gina tashar makamashin nukiliyarta ta farko

Ghana tana shirin fara shiga harkar makamashin nukiliya inda take niyyar fara gina tashar nukuliyarta ta farko daga shekarar 2027 domin faɗaɗa hanyoyin samun makamashi a ƙasar.

5921d8d40f9c7b66e4d8882b32f3d83c0367c79d9ef40ccba86893cd4853e517

1 Dec, 2025

Kasashen Afirka sun fara yi wa mutane allurar rigakafin cutar HIV

Allurar Lenacapavir, wadda ake yin ta sau biyu a shekara, tana rage haɗarin yaɗa HIV fiye da kashi 99.9 cikin 100, wanda hakan a aikace yake sanya ta zama rigakafi mai ƙarfi.

eswatini hiv drug 08160

30 Nov, 2025

Gwamnatin Sudan ta ce a shirye take ta yi aiki da MDD domin samar da zaman lafiya a ƙasar

Gwamnatin Sudan ta bayyana cewa a shirye take ta yi aiki kafaɗa da kafaɗa da Majalisar Ɗinkin Duniya domin samar da zaman lafiya da tsaro a ƙasar da kuma isar da kayayyakin agaji ga mabuƙata.

eb313ece4133ed5e3b01deaaa24c42388635464db4d7d4bf658a7e0a39bfb8d9 main

29 Nov, 2025

Matsalar man fetur a Mali ta ragu bayan sojoji sun yi wa tankokin mai rakiya a ƙasar

Tun daga watan Satumba, ‘yan ta’adda daga wata ƙungiya da ke da alaƙa da Al-Qaeda suka toshe hanyoyin jigilar mai zuwa wasu birane, lamarin da ya raunana tattalin arzikin ƙasar da ke Yammacin Afirka.

2025 11 04t230509z 1496900776 rc2xnhaxzhw4 rtrmadp 3 mali usa main

29 Nov, 2025

Kungiyar RSF ta Sudan ta kashe daraktan kamfanin dillancin labarai a Al Fasher

Ministan watsa labaran Sudan ya ce dakarun RSF ne suka kashe Taj Al-Sir Ahmed Suleiman a cikin gidansa tare da ɗan uwansa

f8f1fb9fd4dde3bcc6a9c04ac777b85c900d65d1515b85b168008ccc9a7593e8

28 Nov, 2025

Shugaban Guinea-Bissau ya tsere zuwa Senegal bayan sojoji sun yi masa juyin mulki

Senegal ta tabbatar da isar Shugaba Embalo Dakar “cikin ƙoshin lafiya ” bayan juyin mulki ya hana fitar da sakamakon zaɓe a Guinea-Bissau.

2025 11 26t195241z 1 lynxmpelap15h rtroptp 3 guinea bissau seguridad

26 Nov, 2025

An ji ƙarar harbe-harbe a kusa da fadar shugaban ƙasar Guinea-Bissau- Rahotanni

Tun da fari hukumar zabe ta gargaɗi masu zaɓe, da ‘yan takara, da jam’iyyun siyasa, da ƙungiyoyin zaɓe da kuma kafofin watsa labarai game da sanar da yin taka tsan-tsan wajen sanar da duk wani sakamako.

2025 11 21t234526z 1387743785 rc241ia64rjb rtrmadp 3 bissau election

26 Nov, 2025

Hukumomi a Nijar sun kama CFA fiye da miliyan 1.7 da dubban miyagun ƙwayoyi a jihar Tahoua

Jami’ai sun ƙwato FCFA miliyan 1.7, da kuma dubban kwayoyi na Tramadol, Farin Malam, da Diazepam, tare da wiwi, babura, da wayoyi.

fd515f53ac0c3e8e58935649f9635302682aec147a652645efb253c4520fdf69

24 Nov, 2025

“‘Yan’uwa ‘yan Sudan” suna son Turkiyya ta sa hannu a ƙoƙarin samar da zaman lafiya: Erdogan

Shugaban Turkiyya Tayyip Erdogan ya bayyana ranar Lahadi cewa “’yan uwa ‘yan Sudan ” suna son Turkiyya ta sa hannu a a ƙoƙarin samar da zaman lafiya a ƙasar da kuma yakin da ake yi.

south africa g20 76114

24 Nov, 2025

Burhan ya yi watsi da tayin Amurka na tsagaita a Sudan, ya ce shi ne ‘mafi muni a tarihi’

A cikin wani bidiyo da sojoji suka saki a daren Lahadi, Janar Burhan ya ce bai yarda da tayin ba, ya zargi masu shiga tsakani da nuna son kai a ƙoƙarinsu na kawo ƙarshen yaƙin na Sudan.

e8c3828c12a949104971523927bfc054171098f0d605ea5b2e464aec957307b6
Loading...