14 Aug, 2025

Kwamitin Sulhu na MDD ya yi watsi da yunƙurin RSF na kafa sabuwar gwamnati a Sudan

Majalisar ta nemi a tsagaita wuta cikin gaggawa a El Fasher, tana mai cewa wani yunƙuri da dakarun RSF ke yi na kafa sabuwar gwamnati zai ƙara rura wutar rikici a Sudan.

2025 03 26t170006z 2010747490 rc26oo58c09m rtrmadp 3 sudan politics arms

12 Aug, 2025

Ghana ta umarci shugabannin addini su dinga miƙa mata ‘saƙonnin ikirarin wahayi’ don tantancewa

Umarnin gwamnatin na zuwa ne bayan hatsarin helikwafta ya kashe jami’ai takwas, inda ake iƙirarin cewa wasu limaman addinin Kirista sun bayyana cewa lamarin zai auku kafin hatsarin.

president john mahama

11 Aug, 2025

Ma’aikatar Shari’ar Nijar ta yi bayani game da rushe ƙungiyoyin ƙwadago

Kamfanin dillancin labaran Nijar(ANP) ya ambato wata sanarwar da ministan shari’ar ƙasar, Alio Daouda, ya fitar tana cewa an yi ammanar cewa ƙungiyoyin ƙwadagon huɗu ba sa aiki domin inganta aikin ɓangaren shari’a domin kare muradun al’umma.

2e09acb3ce1777e4fd6ac9a114faa18563ad3bb608789c40ee64db8c5f132312

10 Aug, 2025

An yanke wa tsohon Firaministan Chadi Succes Masra hukuncin ɗaurin shekara 20 a gidan yari

Wata kotu ta musamman a babban birnin Chadi, N’djamena, ta same shi da laifin furta kalaman ƙiyayya da nuna ƙiyayya ga baƙi da kuma tunzura jama’a domin aikata kisan-kiyashi.

dd76bab739f56821949e738e5e976ec56e6e3324e83e9aaa043b6530c13a7795

10 Aug, 2025

Ƙungiyar RSF ta Sudan ta kashe fararen hula 18 a yammacin Khartoum

Ƙungiyar RSF wadda ke rikici da sojojin Sudan ta kashe mutanen ne a wani hari da suka kai kan ƙauyuka biyu da ke yammacin Khartoum.

1754818985171 xaqi2 70b521da2ae9deec2a6ca194f15fb293fb63bb1a77cc8e7c1b0e7fc949f6925d

9 Aug, 2025

Gwamnatin Nijar ta ƙwace mahaƙar zinari daga kamfanin Australia

Gwamnatocin mulkin soji na Jamhuriyar Nijar da maƙotansu Burkina Faso da Mali sun matsa lamba kan kamfanonin haƙar ma’adanai na ƙasashen waje a shekarun baya bayan na, inda Nijar ta ƙwace kamfanin haƙar yuraniyom na Faransa, Orano a watan Yuni.

2024 07 06t181513z 154699585 rc2pp8amniuc rtrmadp 3 westafrica security sahel 1

8 Aug, 2025

Rundunar Sojin Ghana za ta yi cikakken bincike kan hatsarin helikwafta – Mahama

Shugaban ƙasar ya ce za a yi wa waɗanda suka mutu a hatsarin jana’iza ta ƙasa.

9e1efbf9c3cb8da671ee71d0b4f205a38dc77c406c7fe102e8279b443fb99b8c

7 Aug, 2025

Ana makokin kwana uku a Ghana sakamakon rasuwar wasu ministoci a hatsarin helikwafta

Ranar Laraba ne dai wani jirgin helikwafta na sojin ƙasar ya yi hatsari, lamarin ya yi sanadin rasuwar ministoci biyu da wasu jami’an ƙasar Ghana.

10a78afc ba58 491e 9b19 6e65f61ec637

6 Aug, 2025

Ministan Tsaro da na Muhalli da Kimiyya na Ghana sun rasu a hatsarin helikwafta

Babban hafsan hafsoshin kasar Ghana Julius Debrah ya sanar a ranar Laraba cewa helikwaftan ya yi hatsarin ne yayin da yake kan hanyarsa ta zuwa Obuasi da ke kudancin Ghana daga Accra babban birnin kasar.

448038ba32f234340bd7468e153bfcfe632ce80278d76bf3a42ba715482138fa

6 Aug, 2025

Shoprite na shirin ficewa daga Ghana da Malawi

A ƙasar Ghana, an taya kantunan kamfanin bakwai da kuma ɗakin ajiya ɗaya a watan Yuni. Yiwuwar cinikin ya faɗa na da ƙarfi sosai, in ji Shoprite.

2025 03 04t064146z 279214879 rc256daiwv04 rtrmadp 3 shoprite hldgs results
Loading...