24 Dec, 2025

Shugaban Burkina Faso Traore ya karɓi ragamar jagorancin ƙungiyar ƙawance ta ƙasashen AES

Ƙasar Mali da Burkina Faso da kuma Nijar sun buƙaci a hada kai wajen “aiwatar da manyan ayyuka” kan ‘yan ta’adda

0d6e3f1cdd8509002f512b51e583d01fb80dbc0aa8e0b23b018aad557c6ec889

24 Dec, 2025

Zargin almundahanar Naira biliyan ɗaya: Nijeriya na tuhumar Malami da ɗansa da laifuka 16

Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta shigar da kara kotu tana tuhumar tsohon Ministan Shari’a na kasar Abubakar Malami SAN da dansa Abubakar Abdulaziz Malami da laifuka 16 da suka shafi almundahanar kudi har Naira biliyan 1.014.

7098b329de13a8b2c79939ad1ddd126050bca1d126df02ea2a746ce09a6abc14

24 Dec, 2025

Libya ta sanar da zaman makoki na kwana uku bayan mutuwar Babban Hafsan Sojojin kasar

Babban Hafsan Sojojin Libya Mohammed al-Haddad da wasu manyan jami’ai hudu sun mutu a hatsarin jirgin kasa a kudancin Ankara, in ji jami’an gwamnatin Turkiyya.

64905d507d656bed6a4bf2486240e7bf36315ba24cf0903053a9eab520fa670a

23 Dec, 2025

Ƙasashen Ƙawancen Sahel sun kafa tashar watsa labarai a Bamako don haɓaka manufofin yankin

Kawancen Kasashen Sahel (AES) da ya hada da Burkina Faso, Mali da Nijar sun samar da kafar watsa labarai tare da duba irin cigaban da kawancen ya samu a yayinda ake ci gaba da hadin kai a fannin samar da tsaro.

9b113774e76b699b8acfb36454dd5af82719fec3aba72bb6587fcc5d97aff721

22 Dec, 2025

Hukumomi sun rufe dubban coci-coci a Rwanda kan karya doka

Shugaba Kagame ya ce coci-coci da yawa “na satar kuɗi ne kawai,” kuma wasun su sun zama “matattarar ɓata-gari.”

1c0526e3153b0b332688e2319d46576c29deb39552b74c16415e46669a90fa08

22 Dec, 2025

‘Yanbindiga sun kashe mutum tara a Afirka ta Kudu

‘Yansanda suna gudanar da bincike game da harin da ‘yanbindiga suka kai a garin Bekkersdal na ƙasar Afirka ta Kudu inda suka kashe mutum tara datre da jikkata aƙalla mutum goma.

9201fb087d58c257668c90c8dac8e4eed4dd3fd5c19ad83a943aa1669a5db94c

22 Dec, 2025

Dubban mutane sun tsere daga Al Fasher bayan mayaƙan RSF sun ƙwace iko da yankin da ke Sudan: MDD

Hukumar Kula da ‘Yan Gudun Hijira ta Majalisar Dinkin Duniya (IOM) ta bayyana cewa alƙaluman na farko ne kuma za su iya sauyawa a yayin da rashin tsaro ke ci gaba kuma ake ta yawan samun rasa matsugunai.

7d46e85a0b6a3049d935ad05378057ab6a5a08139c19dcfb65ca3b01bc57e99e

22 Dec, 2025

AFCON: Za a riƙa yin Gasar Cin Kofin Ƙasashen Afirka bayan shekara huɗu daga 2028

Shugaban hukumar kula da harkokin ƙwallon ƙafa ta Afirka (CAF) ya ce sauyin wani ɓangare ne na ƙoƙarin ganin gasar ta dace da jadawalin ƙasashen duniya.

d25049f00ac71bc499732a8776e4050871fab70af8fb903f422a3c68a6258355

22 Dec, 2025

An saki ragowar ɗaliban St. Mary’s 130 da aka yi garkuwa da su a Jihar Neja: gwamnatin Nijeriya

Mai bai wa Shugaban Nijeriya shawara na musamman kan harkokin watsa labarai Bayo Onanuga ya wallafa hotunan ɗaliban a cikin motocin bas biyu a shafinsa na X, inda ya ce ana sa ran za su ƙarasa Minna babban birnin Jihar Neja ranar Litinin.

nigeria abductions 94630

21 Dec, 2025

Gwamnatin Ghana ta soke sabuwar dokar da ta bayar da damar haƙar ma’adinai a gandun dazuka

Ana kallon soke dokar, wadda ta fara aiki daga ranar 10 ga Disambar 2025, a matsayin babbar nasara ga masu fafutukar kare muhalli da ƙungiyoyin farar-hula, waɗanda tun da dadewa suke sukar dokar saboda yadda ta cire wa gandun daji rigar kariya.

4e61c1c47dd6d53ae7b77d2b2404db4d3530f081abf82ae8b3ede1a17778ee6f
Loading...