Tiani ya kafa sabuwar hukumar sa ido kan kafafen yaɗa labarai ta Nijar

Kamfanin dillancin labaran ƙasar, ANP ya rawaito cewa Shugaban Ƙasar ya naɗa ɗan jarida, Ibrahim Gambo Diallo a matsayin shugaban hukumar ta ONC.
2 Sep, 2025
Babban Hafsan Hafsoshin Tsaron Nijeriya ya yaba wa Finland kan kama ɗan a-waren Biafra Simon Ekpa

Shugaban Dakarun Sojin ya bayyana hukuncin kotun a matsayin babbar nasara a yaki da ta’addanci da tsattsauran ra’ayi da ake yi a duniya.
2 Sep, 2025
Fiye da mutum 22 sun rasu sakamakon ruftawar wuraren haƙar ma’adinai ba bisa ƙa’ida ba a Ghana

Hukumar Kawar da Afkuwar Bala’i ta Ghana ta ce haramtattun ramukan haƙar ma’adinai waɗanda aka yi watsi da su a Yankin Tsakiyar ƙasar ne suka yi sanadin mutuwar mutanen a cikin watanni bakwai da suka gabata.
1 Sep, 2025
Nijar: Ambaliyar ruwa ta kashe yara huɗu a Zinder, gidaje da dama sun rushe

A wani mummunan lamari, wani uba ya samu nasarar ceto yaransa biyu daga cikin huɗu kafin bangon gidansa da aka gina da laka ya ruguje, inda ginin ya hallaka sauran yaran biyun.
31 Aug, 2025

Sojojin Nijar sun daƙile harin kwanton-ɓauna da tarwatsa cibiyar ajiyar kayayyaki ta ‘yan ta’adda

Ambaliyar ruwa ta shafi fiye da mutum 110,346 — Gwamnatin Nijar

Ambaliyar ruwa ta rusa gidaje a ƙauyuka da dama na Sudan

Attajirin Nijeriya Dangote ya ƙulla yarjejeniyar gina kamfanin takin zamani na $2.5bn da Ethiopia

Attajirai za su ƙara yawa a Afirka cikin shekaru goma masu zuwa – Rahoto
27 Aug, 2025
Nijar za ta taƙaita wuraren samun biza ga wasu ‘yan ƙasashen Turai a wani mataki na mayar da martani
Ofisoshin jakadancin Nijar a Geneva da Ankara da kuma Moscow ne kaɗai suke da izinin bai wa ‘yan wasu ƙasashen Turai bizar shiga ƙasar Nijar.

24 Aug, 2025
Sudan: An yi wa asibiti ruwan harsasai a Arewacin Darfur, an sace mutum takwas
Ana zargin dakarun ƙungiyar RSF da buɗe wuta kan wani asibiti da ke birnin El-Fasher a Arewacin Darfur, tare da sace mata shida da yara biyu daga wani sansanin ‘yan gudun hijira.

22 Aug, 2025
An tsare mawaƙin Ghana Shatta Wale kan zargin wata damfara da aka yi a Amurka ta sayen motar alfarma
Ana zargin Shatta Wale da sayan wata mota ƙirar Lamborghini wadda ake zargin an saye ta ne da kudaden da aka samu daga wata damfara ta dala miliyan $4 da aka yi a Amurka.

21 Aug, 2025
Ambaliya ta halaka aƙalla mutum 47 da kuma raba dubbai da gidajensu a Nijar
Dubban mutane ne ambaliya ta raba da gidajensu tare da kashe dabbobi, in ji hukumomin ƙasar.

19 Aug, 2025
An kama ɗan Muhammad Yusuf, tsohon shugaban Boko Haram a Chadi – Rahotanni
Rahotanni daga Chadi na cewa an cafke wani ƙaramin ɗan cikin wanda ya kafa ƙungiyar Boko Haram, wanda ke jagorantar wani gungun ‘yan ta’adda.

19 Aug, 2025
Shugaban Ghana Mahama ya yi wa fursunoni kusan 1000 afuwa
Sauran sun haɗa da mutum 33 da suke rashin lafiya da mutum 33 da shekaraunsu ya ɗara 70 da mata masu shayarwa biyu da kuma mutum biyu da suka kai ƙara.

18 Aug, 2025
Gwamnatin Nijar ta ƙwato fiye da FCFA biliyan 63.8 a yaƙi da cin hanci
Kamfanin dillancin labaran Nijar ANP ya ruwaito cewa shugaban hukumar yaƙi da cin hanci ta COLDEFF, Kanar Zennou Aghali Moussa, ne ya bayyana wannan a Yamai, babban birnin ƙasar.

17 Aug, 2025
Dakarun RSF na Sudan sun kashe gomman mutane a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Darfur
A makon jiya dakarun RSF sun kai hari a Abu Shouk inda suka kashe fiye da mutum 40, a yayin da suke yunƙurin ƙwace Al Fasher, wuri na ƙarshe da sojojin ƙasar suke da ƙarfi a yankin Darfur.

15 Aug, 2025
Rasha ta yi alƙawarin bai wa Mali da Nijar da Burkina Faso tallafin soji
Ɓangarorin sun rattaba hannu kan wata sanarwa ta haɗin gwiwa game da tattaunawa da yarjejeniya tsakanin ma’aikatar tsaron Rasha da ma’aikatun tsaron ƙasashen AES

15 Aug, 2025
Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 23 a Jamruriyar Nijar
A sanarwar da ta fitar a taron, GNSP ta ce ambaliyar ruwa ta rusa gidaje 361.


