27 Aug, 2025

Nijar za ta taƙaita wuraren samun biza ga wasu ‘yan ƙasashen Turai a wani mataki na mayar da martani

Ofisoshin jakadancin Nijar a Geneva da Ankara da kuma Moscow ne kaɗai suke da izinin bai wa ‘yan wasu ƙasashen Turai bizar shiga ƙasar Nijar.

image 20 60

24 Aug, 2025

Sudan: An yi wa asibiti ruwan harsasai a Arewacin Darfur, an sace mutum takwas

Ana zargin dakarun ƙungiyar RSF da buɗe wuta kan wani asibiti da ke birnin El-Fasher a Arewacin Darfur, tare da sace mata shida da yara biyu daga wani sansanin ‘yan gudun hijira.

94634940db010797fe9f16ff9da23898d0d4463607f29e8188fa6c7ed7725da5 main

22 Aug, 2025

An tsare mawaƙin Ghana Shatta Wale kan zargin wata damfara da aka yi a Amurka ta sayen motar alfarma

Ana zargin Shatta Wale da sayan wata mota ƙirar Lamborghini wadda ake zargin an saye ta ne da kudaden da aka samu daga wata damfara ta dala miliyan $4 da aka yi a Amurka.

wale 202 main

21 Aug, 2025

Ambaliya ta halaka aƙalla mutum 47 da kuma raba dubbai da gidajensu a Nijar

Dubban mutane ne ambaliya ta raba da gidajensu tare da kashe dabbobi, in ji hukumomin ƙasar.

d053cdb89105d27ea118d55566e1ad15f124e5b307c31d26ddf8c6789432b690

19 Aug, 2025

An kama ɗan Muhammad Yusuf, tsohon shugaban Boko Haram a Chadi – Rahotanni

Rahotanni daga Chadi na cewa an cafke wani ƙaramin ɗan cikin wanda ya kafa ƙungiyar Boko Haram, wanda ke jagorantar wani gungun ‘yan ta’adda.

2018 04 27t102515z 1793185215 rc1 80d730 rtrmadp 3 nigeria security main 1

19 Aug, 2025

Shugaban Ghana Mahama ya yi wa fursunoni kusan 1000 afuwa

Sauran sun haɗa da mutum 33 da suke rashin lafiya da mutum 33 da shekaraunsu ya ɗara 70 da mata masu shayarwa biyu da kuma mutum biyu da suka kai ƙara.

president john mahama

18 Aug, 2025

Gwamnatin Nijar ta ƙwato fiye da FCFA biliyan 63.8 a yaƙi da cin hanci

Kamfanin dillancin labaran Nijar ANP ya ruwaito cewa shugaban hukumar yaƙi da cin hanci ta COLDEFF, Kanar Zennou Aghali Moussa, ne ya bayyana wannan a Yamai, babban birnin ƙasar.

20663762 0 0 760 428

17 Aug, 2025

Dakarun RSF na Sudan sun kashe gomman mutane a wani sansanin ‘yan gudun hijira a Darfur

A makon jiya dakarun RSF sun kai hari a Abu Shouk inda suka kashe fiye da mutum 40, a yayin da suke yunƙurin ƙwace Al Fasher, wuri na ƙarshe da sojojin ƙasar suke da ƙarfi a yankin Darfur.

2025 06 03t103051z 1401057826 rc26zdawiz0y rtrmadp 3 sudan politics refugees

15 Aug, 2025

Rasha ta yi alƙawarin bai wa Mali da Nijar da Burkina Faso tallafin soji

Ɓangarorin sun rattaba hannu kan wata sanarwa ta haɗin gwiwa game da tattaunawa da yarjejeniya tsakanin ma’aikatar tsaron Rasha da ma’aikatun tsaron ƙasashen AES

2025 01 22t073224z 18695300 rc2pp8a603mg rtrmadp 3 westafrica security

15 Aug, 2025

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 23 a Jamruriyar Nijar

A sanarwar da ta fitar a taron, GNSP ta ce ambaliyar ruwa ta rusa gidaje 361.

f5b2297c0b58617d785b423991279fca1218793ad6f4d5d9eb846ae9e09b2ed8
Loading...