Miliyoyin mutane na cikin hatsari yayin da kayan agaji a Sudan za su ƙare nan da watan Maris: MDD

Mutane fiye da miliyan 21 a yanzu haka suna fuskantar mummunn aƙrancin abinci, in ji Majalisar Ɗinkin Duniya.
16 Jan, 2026
‘Yanta’adda sun kashe mutane 14 a arewa maso yammacin Kamaru, in ji gwamnati

‘Yanta’adda sun kashe mutane 14, rabin su yara ƙanana a wani hari da suka kai a yankin arewa maso yammacin Kamaru inda ake magana da Turancin Ingila a ranar Talata, in ji kafar watsa labarai ta gwamnati.
15 Jan, 2026
Sojojin Sudan sun daƙile harin RSF a Kudancin Kordofan

Da yake magana da Anadolu a ranar Laraba, majiyoyin sun ce rundunonin soji sun yi fito na fito da harin tun da wuri a safiyar, wanda ya yi nufin jawo asarar rayuka da kayan aiki kuma suka tilasta wa maharan janyewa.
14 Jan, 2026
Uganda ta ba da umarnin katse intanet a yayin da ake gudanar da zaɓen shugaban ƙasa

A lokacin zaɓen da ya gabata a 2021 Uganda ta katse intanet a faɗin ƙasar – zaɓen da aka yi zargin an tafka maguɗi sannan gwamnati ta musguna wa ‘yan adawa.
14 Jan, 2026

Yaƙin Sudan: Ɗaruruwan mutane suntsere daga gidajensu a Kudancin Kordofan sakamakon sabbin hare-hare

Gwamnatin Sudan ta koma Khartoum bayan fiye da shekaru biyu ana yaƙi

Nijar ta soke ayyukan ɗaruruwan ƙungiyoyi masu zaman kansu na cikin gida da na ƙasashen waje

Guinea-Bissau ta haramta taron manema labarai ‘ba tare da izini ba’ domin guje wa tashin hankali

Yaƙin Sudan: Sojojin sun ce sun yi wa sojojin RSF lugude a Darfur da Kordofan
8 Jan, 2026
Somalia ta musanta satar abincin agaji bayan Trump ya sanar da dakatar da taimako
Amurka ta dakatar da bayar da taimako ga gwamnatin Somaliya bayan wasu rahotanni sun ce hukumomin ƙasar sun “kwace tan 76 ba bisa ƙa’ida ba na abincin da aka bayar na taimako ga masu ƙaramin ƙarfi”.

8 Jan, 2026
An kama tsohon Ministan Kudi na Ghana Ken Ofori-Atta a Amurka
Wata sanarwa da tawagar lauyoyin Ken Ofori-Atta ta fitar ranar Laraba da daddare, ta ce lauyoyinsa a Amurka suna tuntuɓar hukumar ICE kuma suna za rai za a warware matsalar cikin gaggawa.

7 Jan, 2026
An daƙile yunƙurin kifar da gwamnatin Traore na Burkina Faso Traore: minista
Ministan tsaro Burkina Faso ya zargi tsohon shugaban gwamnatin riƙon ƙwarya ta ƙasar Laftanar Kanar Paul-Henri Sandaogo Damiba da kitsa yuƙurin juyin mulkin.

6 Jan, 2026
Shugaban ƙasar Jamhuriyar Tsakiyar Afirka Touadera ya samu nasarar yin wa’adi na uku
Hukumar zaɓe ta ce Faustin-Archange Touadera ya samu kashi 76.15 cikin ɗari na ƙuri’un da aka kaɗa a zaɓen watan jiya.

4 Jan, 2026
Benin da Nijar suka kori jakadun juna a matakin ramuwar gayya
Zaman tankiya da aka shefe shekaru biyu ana yi tsaanin Benin da Nijar ya kai ga ƙasashen biyu na Yammacin Afirka masu maƙotan juna ɗaukar matakin ramuwar gayya ta hanyar korar jakadun juna, kamar yadda kasashin biyu suka bayyana ranar Lahadi.

3 Jan, 2026
Sabon rikici ya ɓarke tsakanin sojojin DRC da ‘yantawayen M23 a kusa da wani babban gari
An bayar da rahoton mummunar arangama tsakanin ‘yan tawayen M23 da sojojin gwamnati a wurare da dama a yankin Uvira.

2 Jan, 2026
Jirgin ruwa ɗauke da ‘yan ci-rani fiye da 200 ya kife a gaɓar tekun Gambia
‘Yan gudun hijira da ke son zuwa Spaniya na bi ta hanyar ta tekun Atlantika daga Yammacin Afirka zuwa Tsibiran Canary, wadda ita ce mafi hatsari a duniya.

2 Jan, 2026
DRC ta zargi Rwanda da kashe fararen-hula fiye da 1,500 a wata ɗaya da ya gabata
Tun bayan ɗaukar makamai a 2021, ƙungiyar M23 ta ƙwace iko da gabashin DRC da ke da albarkatun ƙasa, wanda suka dinga janyo rikicin jinƙai a yankin.

1 Jan, 2026
‘Ba Ma so Isra’ila ta kawo mana matsala,’ a cewar shugaban Somalia
‘Idan Israʼila ta yi amfani da yankin ta kai wa wasu hari, su ma waɗannan za su kai wa Somaliland da Somalia hari,’ kamar yadda Shugaban Somalia ya yi gargaɗi bayan Tel Aviv ta amince da yankin da ya ɓalle.

31 Dec, 2025
Fiye da mutum 3,000 ne suka mutu a tafiya ci-rani Tura ta Spain a 2025: Rahoto
Wadanda suka mutun sun fito ne daga ƙasashe 30, kuma mafi yawansu daga Afirka ta Yamma da Arewacin Afirka, da Pakistan, Siriya, Yaman, Sudan, Iraƙi da Masar.



