Ƙungiyar AU ta dakatar da Madagascar daga cikinta sakamakon juyin mulki a ƙasar

Shugaban Ƙungiyar Tarayyar Afirka (AU) Mahamoud Ali Youssouf ya ce dakatarwar za ta soma aiki ne nan-take.
16 Oct, 2025
Odinga: Ruto ya ayyana makokin kwana bakwai a Kenya don jimamin mutuwar tsohon firaministan ƙasar

Shugabannin ƙasashen Afirka da na duniya suna ta aikewa da saƙonnin ta’aziyya ga ƙasar Kenya kan rasuwar Odinga.
16 Oct, 2025
Issa Tchiroma Bakary ya yi iƙirarin lashe zaɓen shugaban ƙasar Kamaru

Ɗan takarar jam’iyyar hamayya Issa Tchiroma Bakary ya yi kira ga Paul Biya ya amsa shan kaye ko da yake gwamnati ba ta ce uffan ba game da iƙirarin da ya yi na lashe zaɓen shugaban ƙasar Kamaru.
14 Oct, 2025
‘Yan Kamaru na kaɗa ƙuri’a a zaɓen da Paul Biya ke neman wa’adi na takwas

’Yan takara 13 ne suke neman maye gurbin Shugaba Biya ciki har da wasu da suka taɓa kasancewa na hannun damansa a shekarun baya.
12 Oct, 2025

Jirgi maras matuƙi na RSF ya kashe mutum 30 birnin Al-Fasher na Sudan

Burkina Faso ta ƙi karɓar mutanen da aka kora daga Amurka

Shugaban Kamaru Biya ya yi fitowar ba-zata, ya ƙaddamar da yaƙin neman zaɓe

An kashe sojojin Nijar 14 a wani harin kwanton-ɓauna a Tillaberi

Sudan ta yi maraba da ƙoƙarin kawo ƙarshen yaƙi da RSF, ta yi watsi da katsalandan na ƙasashen waje
13 Sep, 2025
Fiye da mutum 240,000 da gidaje 32,251 ambaliyar ruwa ta shafa a Nijar a bana
Kwamitin Kula da Bayar da Kariya ga Ambaliya a Nijar ne ya tabbatar da waɗannan alƙaluma a yayin taronsa na huɗu da aka gudanar a ranar Juma’a, 12 ga Satumbar 2025 a ɗakin taro na ofishin Firaminista.

11 Sep, 2025
Sojojin Somaliya sun kashe wanda ya shirya yunƙurin kashe Shugaba Hassan Sheikh
Hukumar Leken Asiri da Tsaro ta Somaliya (NISA) ta sanar da cewa dakarunta sun kashe Mohamed Abdi Dhiblaawe Afrax, wani babban kwamandan ƙungiyar Al-Shabaab.

11 Sep, 2025
Ma’aikatan kafar RTN a Nijar sun yi barazanar shiga yajin aiki kan albashi da rashin tsaro
An dai shirya fara yajin aikin ne da tsakar daren ranar Talata 16 ga watan Satumba, sannan kuma a kare a ranar Laraba 17 ga watan Satumba da karfe 11:59 na dare.

9 Sep, 2025
Kamfanin lantarkin Ghana na son ƙara kuɗin wuta da kashi 225 cikin 100
Kamfanin makamashin ya ce wannan babban ƙarin ya zama tilas ne domin kauce wa durƙushewar harkar makamashin da kuma tabbatar da samar da wutan da za a iya dogaro a kai.

9 Sep, 2025
Hukumar Alhazai ta Nijar ta yi shelar fara rajistar maniyyata Hajjin 2026 a manhajar GAHO
Hukumar COHO wadda aka kafa a shekarar 2013, ita take da alhaƙin shirya da sa ido da kuma jagoran lamuran aikin hajji da Umra a Nijar.

8 Sep, 2025
Ranar Iya Karatu ta Duniya: Mutum 13,132 cikin 18,741 sun iya karatu a Jamhuriyar Nijar —Minista
Dakta Elisabeth Shérif ta ce wannan sakamakon ya samu ne sakamakon matakan da shugabannin Nijar suka ɗauka waɗanda suka kamata a yabawa.

5 Sep, 2025
Rikicin ƙabilanci a arewacin Ghana ya kashe mutum 31 tare da raba 48,000 da muhallansu
A ƙarshen watan jiya ne rikicin ƙabilanci ya ɓarke a arewacin Ghana kuma ya yi sanadin mutuwar mutane aƙalla 31 tare da raba kusan 50,000 da muhallansu, kamar yadda jami’ai suka bayyana a ranar Alhamis.

5 Sep, 2025
Sojojin Nijeriya sun kashe ‘yan ta’addar Boko Haram 15 a maɓoyarsu da ke Dajin Sambisa
An kai hare-haren ta sama ne sabbin maɓoyar ‘yan ta’adda da aka gano a Zuwa, dajin Sambisa da ke Arewa maso-gabashin Nijerya, in ji hukumomi a ranar Alhamis.

4 Sep, 2025
Majalisar Dinkin Duniya ta dakatar Ayyukan Taimako ta Jiragen Sama a Nijeriya saboda ƙarancin kuɗaɗe
Dakatar da ayyukan na bayyana karuwar matsin lamba a kokarin tallafin jin kai a yayin da kudaden taimakon da hukumomi da kasashe ke bayar wa ke raguwa.

4 Sep, 2025
Tawagar IMF ta kai ziyara Nijar domin ba da taimako na ƙwararru
A watan Mayun da ya gabata wata tawagar IMF ta gana da Firaministan Jamhuriyar Nijar game da garambawul kan tattalin arzikin ƙasar.


