Nijar: Ƙungiyar Daesh ta ɗauki nauyin harin da aka kai sansanin sojin sama na Yamai

A cikin sanarwar, Daesh ta bayyana harin a matsayin “hari na bazata kuma wanda aka shirya” wanda ya janyo ɓarna mai yawa ga sansanin.
1 Feb, 2026
Fiye da mutum 200 sun rasu bayan ruftawar wurin haƙar coltan a Jamhuriyar Kongo

Lubumba Kambere Muyisa, mai magana da yawun gwamnan lardin da ‘yan tawaye suka naɗa inda ma’adinan yake, ya shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters a ranar Jumma’a cewa mutuwar ta faru ne tun farkon wannan makon.
31 Jan, 2026
Ƙungiyar Tarayyar Afirka ta sha alwashin goyon bayan Nijar bayan kai hari a filin jirgin saman Yamai

‘Wannan ɗanyen aiki wani ɓangare ne na ta’addanci da ƙungiyoyi masu tsattsauran ra’ayi suka yi da gangan domin tayar da hankalin fararen-hula da lalata ababen more rayuwa,’ in ji shugaban hukumar Tarayyar Afirka.
31 Jan, 2026
Nijar ta zargi Faransa, Benin da Côte d’Ivoire da taimaka wa maharan filin jiragen sama

Nijar na fama da rikicin ‘yanta’adda da ke da alaka da Al-Qaeda da Daesh, musamman a yammacin kasar kusa da babban birninta, Yamai.
30 Jan, 2026

Gwamnatin Burkina Faso ta rusa dukkan jam’iyyun siyasar kasar a ƙoƙarin ƙara ƙarfin iko

An kashe ’yanbindiga 20 a harin da aka kai sansanin sojojin sama a Nijar: Ma’aikatar Tsaro

‘Rikici mafi girma a duniya’: Kusan mutum miliyan 9.5 sun zama ‘yan gudun hijira a Sudan — UNICEF

An ji ƙarar harbe-harbe da fashewar abubuwa a kusa da filin jirgin saman Yamai na Nijar

AU ta buƙaci a kwantar da hankali a Sudan ta Kudu yayin da mutum 180,000 suka rasa muhallansu
27 Jan, 2026
‘Yan bindiga sun kashe mutum 10 a harin da suka kai sansanin ‘yan sanda a Nijar
Mummunan harin da aka kai a wata babbar cibiyar jigilar ‘yan cirani ya nuna matsin lamba ga jihohin da gwamnatin mulkin soja ke jagoranta yayin da suke kafa sabuwar rundunar yankin.

27 Jan, 2026
Sojojin Sudan sun shiga birnin Dilling na kudancin Kordofan bayan ya shekara 2 a hannun RSF
Sojojin Sudan sun sha alwashin ci gaba da yaƙi da dakarun RSF har sai sun maido da zaman lafiya a faɗin ƙasar.

26 Jan, 2026
Shugaban Ghana ya kara wa sojoji albashi
Shugaban Ghana John Dramani Mahama ya sanar da kara wa sojojin kasar albashi wanda zai fara aiki daga watan Maris mai zuwa, sannan sojojin za su fara cin moriyar karin ne tun daga albashin Janairu da Fabrairu wanda za a bisa su a watan Maris.

26 Jan, 2026
Ba za a samu zaman lafiya a Sudan ba sai an kawar da RSF — Burhan
Shugaban gwamnatin da ke mulkin Sudan Abdel Fattah al Burhan ya ce ƙasarsa ta amince Turkiyya ko Qatar su kasance masu shiga tsakani, amma RSF ta yi watsi da matakin.

25 Jan, 2026
Sabon rikici ya raba fiye da mutum 180,000 da muhallansu a Sudan ta Kudu
Da wahala a iya sanin adadin mutanen da aka kashe saboda fararen-hula da dama suna can sun ɓuya a cikin daji a yayin da ake ci gaba da rikici, a cewar wani shugaban ƙungiyar kare hakkin ɗan’adam ta cikin ƙasar.

24 Jan, 2026
Mutum shida sun rasu, 12 sun jikkata sakamakon ruftawar wurin haƙar zinari a Sudan
Ƙungiyar Likitoci ta Sudan ta ce ana ci gaba da aikin ceto sakamakon akwai gomman masu haƙar zinarin da har yanzu suke ƙarƙashin ɓaraguzai.

23 Jan, 2026
Matsanancin talauci yana raguwa a Ghana – Hukumar Ƙididdiga
A cikin watanni uku kacal fiye da mutum 360,000 ne suka fita daga cikin kangin matsanancin talauci tsakanin watannin Yuli zuwa Satumbar shekarar 2025.

21 Jan, 2026
Wasu da ake zargi ‘yanta’adda ne sun kashe fiye da mutane 30 a Nijar
Tsawon kusan shekaru goma, ‘yanta’adda da ke da alaƙa da Al-Qaeda na kai munanan hare-hare a yankin.

18 Jan, 2026
Sudan: Mutum bakwai sun rasu a harin jirgi maras matuƙi da RSF ta kai a wata kasuwa da ke Kordofan
Ƙungiyar ta ce adadin mutanen da suka mutu a harin ranar Alhamis a kasuwar Dilling ya kai bakwai, yayin da 32 suka jikkata.

18 Jan, 2026
Shugaban Guinea Doumbouya ya yi alkawarin ba zai yi amfani da ofishinsa don biyan buƙatar kansa ba
An rantsar da Doumbouya a hukumance a ranar Asabar a matsayin shugaban Jamhuriyar Guinea bayan ya lashe zaben shugaban ƙasa na 28 ga Disamba da kashi 86.72 cikin 100 na kuri’u



