27 Oct, 2025

Ƙarancin man fetur a Mali ya tilasta rufe makarantu a faɗin ƙasar

Duk makarantu a faɗin ƙasar da ke Yammacin Afrika za su ci gaba da kasancewa a rufe daga 27 ga Oktoba zuwa 9 ga Nuwamba yayin da harkokin sufuri da na harkokin yau da kullum suka tsaya cak.

1f252c89594d140205cbbf590f2b879f5918906525e8dceaf4a25db762f2d34e

26 Oct, 2025

Gwamnatin Kamaru ta kama manyan ‘yan adawa ana dab da sanar da sakamakon zaɓen shugaban ƙasar

Daga cikin wadanda aka kama akwai Anicet Ekane, shugaban jam’iyyar MANIDEM, da kuma Djeukam Tchameni, sanannen jigo a ƙungiyar Union for Change – duka biyun sun goyi bayan takarar Tchiroma.

2025 10 22t161400z 1 lynxmpel9l0vu rtroptp 3 cameroon election

26 Oct, 2025

Ana gudanar da zaɓe a Kwadebuwa yayin da Shugaba Ouattara ke neman wa’adi na huɗu

Kwadebuwa, wadda ita ce ƙasar da ta fi kowace samar da koko a duniya tana daga cikin ƙasashen da ke samun saurin bunƙasar tattalin arziki a Yammacin Afirka.

b78539e04859dc2c5cf849ca66c9d5d13c377de51100b40b1314846d43288d21

26 Oct, 2025

Sudan ta nemi al’ummar duniya su yi Allah wadai da ‘laifukan’ da RSF ke aikatawa kan fararen-hula

Rikici tsakanin Sojojin Sudan da dakarun RSF ya ƙara ƙazancewa a yankunan Kordofan da Darfur a ‘yan makonnin nan.

1761469263650 z5na8c 47ce3d2761e3a13073dd68f1ad99216977f993a787d80cc2129e82e8401c9076

20 Oct, 2025

Sojin Sudan sun yi wa ‘yan ta’adda mummunar ɓarna bayan hari a Al Fasher

Rundunar sojin Sudan tare da haɗin gwiwar ‘yan sanda sun tare maharan inda suka kashe da yawa daga cikinsu.

1759754845578 4wzqce adce5224e7c6f1c8ae531e556b38ac4412ca99f10eb55e03c5befac2530573db

20 Oct, 2025

Nnamdi Kanu: ‘Yan sanda a Abuja sun tarwatsa masu zanga-zangar neman a saki jagoran IPOB na Nijeriya

‘Yan sandan Nijeriya sun harba hayaki mai sa hawaye a ranar Litinin tare da mamaye manyan hanyoyin babban birnin Abuja don dakatar da zanga-zangar adawa da ci gaba da tsare shugaban ‘yan ta’addar aware na Biafra IPOB Nnamdi Kanu.

01cb61cc4704ecaa71994ccef8b008533f9779e073a4422fb52b0b35b29abf6a

20 Oct, 2025

Dakarun tsaron Nijar sun kashe ‘yan ta’adda a Jihar Dosso

Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar sun ce lamarin ya auku ne a lokacin da wasu ‘yan ta’adda ɗauke da makamai bisa babura suka yi wa dakarun tsaron ƙasar kwanton-ɓauna da bai yi nasara ba.

5ca3b44dd718b602c0dcfd0b82aab77b39f0fab44c45ec1c6929a6048d144eae

19 Oct, 2025

A shirye Sojojin Sudan suke domin tattaunawa don dawo da zaman lafiya: Burhan

Kalaman na Burhan na zuwa ne gabanin fara taron ƙasashen Amurka da Saudiyya da Masar da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa wanda za a yi a birnin New York domin lalubo mafita kan yadda za a kawo ƙarshen yaƙin Sudan.

4aced0ae6b14223fd0a85b817c826a59c8d2b0ca13b2cc090f962bcee8b58e9d

18 Oct, 2025

Dangantaka tsakanin Turkiyya da Afirka ta shiga wani sabon babi mai ƙarfi – Kwamishinar Ƙungiyar AU

Jawabin kwamishinar ya nuna karuwar fahimtar juna tsakanin shugabanni cewa wannan kawance ba kawai yana tasowa ba ne, amma yanzu ya tabbata kuma yana sake fasalin yadda kasashen kudancin duniya ke gudanar da kasuwanci.

1760708303120 o4qgoc b871c28d8e4cb636840a0dca8213b27479420b11db581e3a1c5d9cfb6bc10773

17 Oct, 2025

Hotuna: Dubunnan mutane sun halarci jana’izar madugun ‘yan adawa na Kenya Odinga

Rahotanni sun ce masu jimami sun samu raunuka a turmutsutsun da ya faru a wajen jana’izar madugun ‘yan adawar Kenya Raila Odinga a ranar Juma’a lokacin da dandazon mutane ke kokarin ganin gawarsa.

2025 10 17t083131z 1878889258 rc2gdhaj5kua rtrmadp 3 kenya odinga funeral
Loading...