Dakarun RSF sun kashe mata 300, sun yi wa 25 fyaɗe cikin awa 48 a Al Fasher – Minista

Ministar Walwala da Jin Daɗi ta Sudan ta ce an yi lalata da ‘ya’ya mata har a gaban iyayensu, waɗanda daga baya aka kashe su.
2 Nov, 2025
Ana fargabar dubban mutane na cikin ‘mummunan hatsari’ a birnin Al Fasher na Sudan da RSF ta ƙwace

Ƙungiyar likitoci ta MSF ta ce jama’a da dama na cikin masifa sakamakon akwai ɗumbin mutane da dakarun RSF suka hana tsallakawa zuwa wurare masu aminci domin tsira.
1 Nov, 2025
Dubban mutane sun tsere daga North Kordofan yayin da RSF ta zafafa kai hari a yankin Darfur na Sudan

Fiye da mutum 4,500 sun tsere daga birnin Bara, ciki har da mutum 1,900 waɗanda suka isa El Obeid, in ji wata ƙungiya ta ma’aikatan jinya ta cikin ƙasar.
31 Oct, 2025
Fararen-hula 177,000 sun maƙale a Al Fasher na Sudan, yayin da RSF ke ci gaba da kisa – Likitoci

Kungiyar Likitoci ta Sudan ta ce kusan fararen hula 2,000 aka kashe cikin sa’o’i kaɗan bayan da ‘yan tawayen suka shiga birnin.
30 Oct, 2025

Rundunar RSF ta amsa aikata ‘take haƙƙi’ a Al Fasher na Sudan

Kenya ta tabbatar da mutuwar mutum 11 ‘yan yawon bude ido a hatsarin jirgin da aka yi a kasar

Nijar da Chadi za su ƙaddamar da rigakafin dabbobi na haɗin gwiwa a Diffa

Ouattara, na Ivory Coast, ya sake lashe zaben shugaban ƙasa karo na huɗu

Paul Biya ya lashe zaɓen Kamaru karo na takwas
27 Oct, 2025
Ƙarancin man fetur a Mali ya tilasta rufe makarantu a faɗin ƙasar
Duk makarantu a faɗin ƙasar da ke Yammacin Afrika za su ci gaba da kasancewa a rufe daga 27 ga Oktoba zuwa 9 ga Nuwamba yayin da harkokin sufuri da na harkokin yau da kullum suka tsaya cak.

26 Oct, 2025
Gwamnatin Kamaru ta kama manyan ‘yan adawa ana dab da sanar da sakamakon zaɓen shugaban ƙasar
Daga cikin wadanda aka kama akwai Anicet Ekane, shugaban jam’iyyar MANIDEM, da kuma Djeukam Tchameni, sanannen jigo a ƙungiyar Union for Change – duka biyun sun goyi bayan takarar Tchiroma.

26 Oct, 2025
Ana gudanar da zaɓe a Kwadebuwa yayin da Shugaba Ouattara ke neman wa’adi na huɗu
Kwadebuwa, wadda ita ce ƙasar da ta fi kowace samar da koko a duniya tana daga cikin ƙasashen da ke samun saurin bunƙasar tattalin arziki a Yammacin Afirka.

26 Oct, 2025
Sudan ta nemi al’ummar duniya su yi Allah wadai da ‘laifukan’ da RSF ke aikatawa kan fararen-hula
Rikici tsakanin Sojojin Sudan da dakarun RSF ya ƙara ƙazancewa a yankunan Kordofan da Darfur a ‘yan makonnin nan.

20 Oct, 2025
Sojin Sudan sun yi wa ‘yan ta’adda mummunar ɓarna bayan hari a Al Fasher
Rundunar sojin Sudan tare da haɗin gwiwar ‘yan sanda sun tare maharan inda suka kashe da yawa daga cikinsu.

20 Oct, 2025
Nnamdi Kanu: ‘Yan sanda a Abuja sun tarwatsa masu zanga-zangar neman a saki jagoran IPOB na Nijeriya
‘Yan sandan Nijeriya sun harba hayaki mai sa hawaye a ranar Litinin tare da mamaye manyan hanyoyin babban birnin Abuja don dakatar da zanga-zangar adawa da ci gaba da tsare shugaban ‘yan ta’addar aware na Biafra IPOB Nnamdi Kanu.

20 Oct, 2025
Dakarun tsaron Nijar sun kashe ‘yan ta’adda a Jihar Dosso
Rahotanni daga Jamhuriyar Nijar sun ce lamarin ya auku ne a lokacin da wasu ‘yan ta’adda ɗauke da makamai bisa babura suka yi wa dakarun tsaron ƙasar kwanton-ɓauna da bai yi nasara ba.

19 Oct, 2025
A shirye Sojojin Sudan suke domin tattaunawa don dawo da zaman lafiya: Burhan
Kalaman na Burhan na zuwa ne gabanin fara taron ƙasashen Amurka da Saudiyya da Masar da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa wanda za a yi a birnin New York domin lalubo mafita kan yadda za a kawo ƙarshen yaƙin Sudan.

18 Oct, 2025
Dangantaka tsakanin Turkiyya da Afirka ta shiga wani sabon babi mai ƙarfi – Kwamishinar Ƙungiyar AU
Jawabin kwamishinar ya nuna karuwar fahimtar juna tsakanin shugabanni cewa wannan kawance ba kawai yana tasowa ba ne, amma yanzu ya tabbata kuma yana sake fasalin yadda kasashen kudancin duniya ke gudanar da kasuwanci.

17 Oct, 2025
Hotuna: Dubunnan mutane sun halarci jana’izar madugun ‘yan adawa na Kenya Odinga
Rahotanni sun ce masu jimami sun samu raunuka a turmutsutsun da ya faru a wajen jana’izar madugun ‘yan adawar Kenya Raila Odinga a ranar Juma’a lokacin da dandazon mutane ke kokarin ganin gawarsa.


