Tsarin kiwon lafiya a Gabas ta Tsakiya na fuskantar barazana yayin da rikici ke ƙara muni: WHO

Tsarin kiwon lafiya a sassan Gabas ta Tsakiya na fuskantar matsin lamba fiye da kwanaki 10 bayan barkewar rikici a yankin, in ji Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO). A ranar Labara Hukumar ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce an kashe dubban mutane yayin da wasu da dama suka jikkata a tashin hankalin da ke ƙara […]
13 Mar, 2026
Drones Biyu Sun Fadi Kusa da Filin Jirgin Sama na Dubai, Mutane Hudu Sun Jikkata

Wasu jirage marasa matuki guda biyu sun fadi a ranar Laraba kusa da filin jirgin sama na Dubai International Airport, lamarin da ya jikkata mutane hudu, kamar yadda ofishin yada labarai na Dubai ya bayyana. Rahoton ya ce wadanda suka jikkata sun hada da ‘yan kasar Ghana biyu da dan kasar Bangladesh guda daya da […]
12 Mar, 2026
Mojtaba Khamenei na Iran na cikin koshin lafiya duk da rahoton raunuka

Sabon Jagoran Addini na Iran, Mojtaba Khamenei, yana cikin koshin lafiya duk da rahotannin cewa ya ji rauni a yayin rikicin da ke gudana tsakanin Iran, Isra’ila da Amurka. Yousef Pezeshkian, ɗan shugaban ƙasar Iran kuma mai ba da shawara ga gwamnati, ya ce ya bincika labarin ta hannun mutanen da ke kusa da Khamenei, […]
12 Mar, 2026
Dakarun Tsaron Nijar Sun Kashe ‘Yan Ta’adda da Kama Mutum 22 Cikin Mako Ɗaya

Dakarun tsaron Nijar (FDS) sun kashe wasu ‘yan ta’adda tare da kama mutane 22 da ake zargi da haɗa baki da aikata laifuka a wasu samame da suka gudanar cikin mako guda. Rahotanni sun nuna cewa sojojin sun kai wani hari da bam a kusa da garin Kokorou, inda suka rutsa da ‘yan ta’adda da […]
12 Mar, 2026

Nijeriya Ta Bukaci Haɗin Kai da Ƙasashen Gulf kan Samar da Mai

Tsohon Shugaban Hukumar Kwallon Kafa ta Congo Ya Fuskanci Hukuncin Rai Da Rai Kan Zargin Cin Hanci

Isra’ila Ta Kai Sama da Hare-Haren Sama 6,000 Kan Iran Tun Fara Rikicin

Ambaliya Ta Kashe Aƙalla Mutane 30 a Kudancin Habasha

Abubuwa Biyar da Ke Bayyana Halin Jamhuriyar Congo (Congo-Brazzaville)
12 Mar, 2026
Mutane Kusar 1,000 Sun Halarci Babban Iftar a Jami’ar Musulunci ta Uganda
Kusan mutane 1,000 ne suka hallara a Jami’ar Musulunci ta Uganda (IUIU) domin wani babban iftar na bai daya da aka shirya a watan Ramadan. Hukumar hadin gwiwar raya kasa ta Turkiyya (TİKA) ce ta shirya taron tare da jami’ar, inda dalibai daga addinai daban-daban da mazauna yankin suka halarta. Mahallarta sun ce taron ya […]

12 Mar, 2026
Tsohon Firayim Ministan Burundi Bunyoni Ya Fito Daga Kurkuku Saboda Rashin Lafiya
Tsohon firayim ministan Burundi, Alain-Guillaume Bunyoni, ya samu ‘yancin fita daga kurkuku na wucin gadi saboda matsanancin rashin lafiya da ake cewa ta tsananta a baya-bayan nan. Bunyoni yana zaman hukuncin ɗaurin rai da rai ne bayan an same shi da laifi a wani shari’a da ta shafi zargin yunkurin juyin mulki kan Shugaba Evariste […]

9 Mar, 2026
Guinea: Cellou Dalein Diallo Ya Yi Allah-Wadai da Rushe Jam’iyyun Siyasa
Dan adawar Guinea Cellou Dalein Diallo ya yi tir da rushe jam’iyyun siyasa 40 tare da kira ga ‘yan kasa su tashi domin kare dimokuradiyya.

9 Mar, 2026
AU Ta Bukaci Kasashen Afirka Su Amince da Yarjejeniyar Dakile Cin Zarafin Mata
Tarayyar Afirka ta bukaci kasashe su amince da yarjejeniyar kawo karshen cin zarafin mata, tana jaddada muhimmancin rawar da mata ke takawa wajen ci gaban nahiyar.

9 Mar, 2026
Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane 42 a Kenya
Ambaliyar ruwa sakamakon ruwan sama mai ƙarfi ta kashe aƙalla mutane 42 a Kenya, inda mafi yawan mace-macen suka faru a Nairobi yayin da hukumomi ke ci gaba da aikin ceto.


