Tsarin kiwon lafiya a Gabas ta Tsakiya na fuskantar barazana yayin da rikici ke ƙara muni: WHO

41938b6c6a513482baf9b1682f17aeb30b6cbf5a8a3ca89040a586d89e0ac659 1

Tsarin kiwon lafiya a sassan Gabas ta Tsakiya na fuskantar matsin lamba fiye da kwanaki 10 bayan barkewar rikici a yankin, in ji Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO). A ranar Labara Hukumar ta Majalisar Dinkin Duniya ta ce an kashe dubban mutane yayin da wasu da dama suka jikkata a tashin hankalin da ke ƙara […]

13 Mar, 2026

Drones Biyu Sun Fadi Kusa da Filin Jirgin Sama na Dubai, Mutane Hudu Sun Jikkata

JJ 1

Wasu jirage marasa matuki guda biyu sun fadi a ranar Laraba kusa da filin jirgin sama na Dubai International Airport, lamarin da ya jikkata mutane hudu, kamar yadda ofishin yada labarai na Dubai ya bayyana. Rahoton ya ce wadanda suka jikkata sun hada da ‘yan kasar Ghana biyu da dan kasar Bangladesh guda daya da […]

12 Mar, 2026

Mojtaba Khamenei na Iran na cikin koshin lafiya duk da rahoton raunuka

0ac3d09ed07b2adb81d9da59b65c1c9b00f8b79d6b82ae251d3fc5dc383b471f

Sabon Jagoran Addini na Iran, Mojtaba Khamenei, yana cikin koshin lafiya duk da rahotannin cewa ya ji rauni a yayin rikicin da ke gudana tsakanin Iran, Isra’ila da Amurka. Yousef Pezeshkian, ɗan shugaban ƙasar Iran kuma mai ba da shawara ga gwamnati, ya ce ya bincika labarin ta hannun mutanen da ke kusa da Khamenei, […]

12 Mar, 2026

Dakarun Tsaron Nijar Sun Kashe ‘Yan Ta’adda da Kama Mutum 22 Cikin Mako Ɗaya

2e7af1d6cc2d25e791392cf2268c93420da2a52c9d6bc5c5546ea57b6f4eff2a

Dakarun tsaron Nijar (FDS) sun kashe wasu ‘yan ta’adda tare da kama mutane 22 da ake zargi da haɗa baki da aikata laifuka a wasu samame da suka gudanar cikin mako guda. Rahotanni sun nuna cewa sojojin sun kai wani hari da bam a kusa da garin Kokorou, inda suka rutsa da ‘yan ta’adda da […]

12 Mar, 2026

12 Mar, 2026

Mutane Kusar 1,000 Sun Halarci Babban Iftar a Jami’ar Musulunci ta Uganda

Kusan mutane 1,000 ne suka hallara a Jami’ar Musulunci ta Uganda (IUIU) domin wani babban iftar na bai daya da aka shirya a watan Ramadan. Hukumar hadin gwiwar raya kasa ta Turkiyya (TİKA) ce ta shirya taron tare da jami’ar, inda dalibai daga addinai daban-daban da mazauna yankin suka halarta. Mahallarta sun ce taron ya […]

e30049d3110051d71069c719f55be0f4f929806e1a776d329c17567c92bff712 main

12 Mar, 2026

Tsohon Firayim Ministan Burundi Bunyoni Ya Fito Daga Kurkuku Saboda Rashin Lafiya

Tsohon firayim ministan Burundi, Alain-Guillaume Bunyoni, ya samu ‘yancin fita daga kurkuku na wucin gadi saboda matsanancin rashin lafiya da ake cewa ta tsananta a baya-bayan nan. Bunyoni yana zaman hukuncin ɗaurin rai da rai ne bayan an same shi da laifi a wani shari’a da ta shafi zargin yunkurin juyin mulki kan Shugaba Evariste […]

d3157da7ab47658969d3f9fd8f1cb1658809a90b4e8b9e3a231f2fa123fe8be7 main

9 Mar, 2026

Guinea: Cellou Dalein Diallo Ya Yi Allah-Wadai da Rushe Jam’iyyun Siyasa

Dan adawar Guinea Cellou Dalein Diallo ya yi tir da rushe jam’iyyun siyasa 40 tare da kira ga ‘yan kasa su tashi domin kare dimokuradiyya.

66 e1773092967592

9 Mar, 2026

AU Ta Bukaci Kasashen Afirka Su Amince da Yarjejeniyar Dakile Cin Zarafin Mata

Tarayyar Afirka ta bukaci kasashe su amince da yarjejeniyar kawo karshen cin zarafin mata, tana jaddada muhimmancin rawar da mata ke takawa wajen ci gaban nahiyar.

1763028510401 e44bpk 3f3420e07eb2cc19965076d11badb0c5f3aa443acb03a9224afd8e0b61b11b19 main

9 Mar, 2026

Ambaliyar Ruwa Ta Yi Sanadin Mutuwar Mutane 42 a Kenya

Ambaliyar ruwa sakamakon ruwan sama mai ƙarfi ta kashe aƙalla mutane 42 a Kenya, inda mafi yawan mace-macen suka faru a Nairobi yayin da hukumomi ke ci gaba da aikin ceto.

kenya floods 87483 main
Loading...