Kotu a Belgium Ta Umarci Tsohon Jami’i Ya Fuskanci Shari’a Kan Kisan Lumumba

1744047627960 xzjykf screenshot 202025 04 06 20at 2015 27 28 main

Wata kotu a birnin Brussels ta umarci tsohon jami’in diflomasiyya mai shekaru 93, Etienne Davignon, ya fuskanci shari’a kan zargin rawar da ya taka a kisan jagoran ‘yancin kai na Kongo, Patrice Lumumba, a shekarar 1961. Ana zargin Davignon da hannu a tsare Lumumba ba bisa ƙa’ida ba, da jigilar sa da kuma wulakanta shi […]

19 Mar, 2026

Karancin Magunguna Na Barazana ga Sudan Saboda Rikicin Gabas da Tsakiya

emirates iran us israel 85622 main 1

Kungiyar Save the Children ta yi gargadin cewa magunguna da ake kai wa cibiyoyin lafiya a Sudan na iya ƙarewa cikin makonni biyu kacal idan ba a samu hanyar kai su cikin gaggawa ba. Wannan matsala na da nasaba da rikicin Gabas ta Tsakiya, wanda ya haddasa tsaikon jigilar kaya da rufe hanyoyin jiragen sama […]

19 Mar, 2026

An kashe Ali Larijani a harin Isra’ila a Tehran

mini 5822 ali larijani gwarzon wannan lokaci wanda ya haa tsoffin jini da sabbin jinin iran

An kashe Ali Larijani, Sakataren Majalisar Koli ta Tsaro ta Iran, a wani harin sama da Isra’ila ta kai a Tehran, lamarin da ya kawo ƙarshen dogon aikinsa na kusan shekaru 40 a harkokin tsaro da siyasa. Larijani ya riƙe manyan mukamai da suka haɗa da aikin soja a IRGC, jagorancin kafar yaɗa labarai ta […]

19 Mar, 2026

CAF ta bai wa Maroko kofin AFCON 2025

mini 4811 caf ta ayyana maroko a matsayin asar da ta lashe gasar afcon 2025

Hukumar ƙwallon ƙafa ta Afirka (CAF) ta ayyana Maroko a matsayin wadda ta lashe gasar AFCON 2025 bayan amincewa da ƙarar da ta shigar kan wasan ƙarshe da Senegal. CAF ta ce an ba Maroko nasara da ci 3-0 ne bayan gano cewa Senegal ta karya dokokin gasar ta hanyar ficewa daga filin wasa yayin […]

19 Mar, 2026

15 Mar, 2026

Ethiopia Ta Ayya­na Kwana Uku Na Makoki Bayan Zaftarewar Ƙasa

Gwamnatin Ethiopia ta sanar da kwanaki uku na makokin ƙasa bayan zaftarewar ƙasa a kudancin ƙasar da ta yi sanadin mutuwar akalla mutane 80. Kakakin Majalisar Wakilai ta Jama’a, Tagesse Chafo, ya ce makokin za su fara ne daga ranar Asabar bayan mummunar iftila’in da ya faru a yankin Gamo. An ce zaftarewar ƙasar ta […]

40267e2a1bd2ebe3e13f23d9083c333d1b6dc21f24de48c3094dd8243fdbb322 1

15 Mar, 2026

Hare-haren Soji Sun Hallaka Mayakan Al-Shabab Sama da 22 a Somalia

Hukumomin leƙen asirin Somalia sun bayyana cewa wasu hare-haren soji guda biyu da aka kai a yankunan tsakiyar ƙasar sun kashe sama da mayakan ƙungiyar ta’addanci Al‑Shabab guda 22, ciki har da wasu manyan shugabanni. A cewar Somali National Intelligence and Security Agency (NISA), hare-haren sun kasance wani ɓangare na ci gaba da yaƙin da […]

1753465147215 b4i97d 88383b83cd60de8985e21c571933d626a316d476cdbdda3191fba17e3c2134fc

15 Mar, 2026

Hadarin Kwale-kwale A Tafkin Tanganyika Ya Hallaka Ma’aikatan Lafiya

Akalla ma’aikatan lafiya bakwai sun mutu bayan iska mai ƙarfi ta kifar da kwale-kwalen da suke ciki a Lake Tanganyika a ƙasar Tanzania, kamar yadda ofishin shugabar ƙasar Samia Suluhu Hassan ya bayyana. Ma’aikatan suna kan hanyarsu ta zuwa ƙauyen Kagunga, kusa da iyakar Burundi, domin kai wa al’umma ayyukan kiwon lafiya lokacin da kwale-kwalen […]

a33f1ff0df06890c1fdffbdeb906c3a2233a29370ef445ded71c48c8b7ba3a57

15 Mar, 2026

Türkiye Ta Gargadi Kan Sabbin Rikice-rikice A Gabas Ta Tsakiya

Ministan harkokin wajen Türkiye, Hakan Fidan, ya bayyana cewa ƙasar Türkiye za ta ci gaba da tsayawa tsayin daka kan duk wani yunƙuri na tada rikici ko tsokana a yankin Gabas ta Tsakiya. Ya ce Ankara na da cikakken ƙuduri na kare matsayinta ba tare da yin sassauci ga irin waɗannan matakai ba. Fidan ya […]

download 1 1

14 Mar, 2026

Trump Ya Bukaci Kasashe Su Tura Jiragen Yaki Don Kare Mashigar Hormuz

Donald Trump ya bukaci kasashe da dama su hada kai da Amurka wajen tura jiragen yaki domin kare Mashigar Hormuz yayin da rikici tsakanin Amurka, Isra’ila da Iran ke kara tsananta.

2026 03 03t171807z 1892584991 rc25xjadx3eu rtrmadp 3 usa germany

13 Mar, 2026

Cece-kuce a Ghana Kan Tafiyar Shugaba Mahama Da Jirgin Ɗan’uwansa

Cece-kuce ya taso a Ghana bayan Shugaba Mahama ya yi amfani da jirgin ɗan’uwansa wajen tafiye-tafiye, inda ‘yan adawa ke neman bincike yayin da gwamnati ke kare matakin.

4ba5ae68f2238b429eb0bda0572097ffe40d94568308b1bc7dacdce411cc9f6b 1

13 Mar, 2026

Ghana Ta Fara Bincike Kan Zargin Haɗa Filastik a Cikin Chips na Ayaba

Ghana ta fara bincike kan zargin cewa wasu masu sarrafa plantain chips na amfani da filastik a cikin mai domin inganta chips, abin da hukumomi suka ce na iya jefa lafiyar jama’a cikin haɗari.

108 1

13 Mar, 2026

NiMet Ta Yi Gargaɗi Kan Yiwuwar Yawaitar Cutar Sankarau a Arewacin Nijeriya

NiMet ta yi gargaɗin cewa jihohi da dama a arewacin Nijeriya na fuskantar haɗarin yawaitar cutar sankarau yayin da zafi ke ƙaruwa, tare da kira ga jama’a su kula da alamomin cutar da wuri.

d24b45e70a1efd59b5fce330c251079805fc3fe42a909123a323152022e16e60

13 Mar, 2026

Jirgin Sojin Amurka KC-135 Ya Faɗi a Yammacin Iraƙi

Rundunar sojin Amurka ta sanar cewa wani jirginta na soji samfurin KC-135 ya faɗi a yammacin Iraƙi yayin wani aiki, yayin da wani jirgin makamancin sa ya samu sauƙa lafiya. Cibiyar tsaron Amurka ta CENTCOM ta ce lamarin bai faru sakamakon harin abokan gaba ba. Jiragen KC-135 dai ana amfani da su ne domin bai […]

0a203ac363e40e30ea97818eb3c8a5f4e13a1c625ee9a058eefd1bb5d9a394fb 1

13 Mar, 2026

Nijar Ta Nuna Fushi Ga Tarayyar Turai Kan Batun Tsare Tsohon Shugaba Bazoum

Nijar ta nuna rashin jin daɗi ga Tarayyar Turai kan ƙudurin da ya nemi a saki tsohon shugaban ƙasar Mohamed Bazoum, tana mai zargin ƙungiyar da tsoma baki cikin harkokin cikin gida.

2d852d73df590ba2424714e9ea20a00226910d466aa36444feb67e4d37da7b92 1
Loading...